Malaman Makaranta
Majiyar Legit.ng ta ruwaito majalisar ta sanar da sunan Farfesa Mohammed Abdulazeez a matsayin sabon shugaban jami’ar, watau Vice Chancellor, kamar yadda sakataren majalisar, Ahmed Hassan ya sanar a garin Bauchi a ranar Asabar.
Kabiru; wani mutum mai shekaru 44, da dan cikinsa Farouq; mai shekaru 19, sun shiga hannun dakarun 'yan sanda a jihar Legas bayan samun su da laifin yin fyade tare da yin ciki ga wata matashiya mai shekaru 13 da ba a bayyana sunan
Hotunan daliban jami’ar da dama sun wanzu a shafukan sadarwar zamani, yayin da suke banka ma sigari wuta suna zukarta a lokacin da suke tsaka da daukan darasi a cikin aji, kamar yadda Legit.ng ta gano.Sai dai ba wai haka nan ban
Hukumar 'yan sandan jihar Legaas ta cafke wani malamin makarantar Sakandare da ta ke zargin shi da yi wa daliban makarantar da ya ke koyarwa dole wurin ganin sun ba shi hadin kai ya yi lalata da su. Ana tuhumar malamin da...
An samu gawar wani malamin jami'a mai suna Patrick Okojie, wanda ke koyarwa a wata jami'a dake karamar hukumar Auchi cikin jihar Edo, an samu gawar tashi ne bayan kwanaki hudu da bacewar shi...
Dazu nan mu ka ji cewa an saki babban Malamin Musuluncin da aka yi garkuwa da shi. Babu mamaki yanzu Ahmad Sulaiman ya dawo gida bayan ya shafe kwanaki 13 a tsare bayan an zuba ruwan addu'o'i a kasar.
An nada sabon Shugaban babbar Jami’ar nan ta FUDMA. Farfesa Aminu Ɗalhat Kankia ne zai rike mukamin rikon kwarya. Yanzu dai Jami’ar ta FUDMA ta samu Shugaba na 3 kenan a cikin shekaru 4 saboda rikicin cikin gida.
Kungiyar kwadago (NLC) na son gwamnatin tarayya ta fara biyan sabon ma fi karancin albashi ga dukkan ma'aikata da ke fadin Najeriya kafin bikin ranar watan Mayu. Mista Najeem Yasin , mukaddashin shugaban NLC, ne ya bayyana hakan
Shehin Qadriyyah na Duniya Sheikh AbdulJabbar Kabara yayi kira ga babbar murya a kan zaben Gwamna a Kano. Sheikh Kabara yace ta kai ana neman a kona jihar da rikici. Malamin ya fadi wannan ne a masallacin Ashabal Kahf da ke Gwale.
Malaman Makaranta
Samu kari