Malaman Makaranta
Hotunan daliban jami’ar da dama sun wanzu a shafukan sadarwar zamani, yayin da suke banka ma sigari wuta suna zukarta a lokacin da suke tsaka da daukan darasi a cikin aji, kamar yadda Legit.ng ta gano.Sai dai ba wai haka nan ban
Hukumar 'yan sandan jihar Legaas ta cafke wani malamin makarantar Sakandare da ta ke zargin shi da yi wa daliban makarantar da ya ke koyarwa dole wurin ganin sun ba shi hadin kai ya yi lalata da su. Ana tuhumar malamin da...
An samu gawar wani malamin jami'a mai suna Patrick Okojie, wanda ke koyarwa a wata jami'a dake karamar hukumar Auchi cikin jihar Edo, an samu gawar tashi ne bayan kwanaki hudu da bacewar shi...
Dazu nan mu ka ji cewa an saki babban Malamin Musuluncin da aka yi garkuwa da shi. Babu mamaki yanzu Ahmad Sulaiman ya dawo gida bayan ya shafe kwanaki 13 a tsare bayan an zuba ruwan addu'o'i a kasar.
An nada sabon Shugaban babbar Jami’ar nan ta FUDMA. Farfesa Aminu Ɗalhat Kankia ne zai rike mukamin rikon kwarya. Yanzu dai Jami’ar ta FUDMA ta samu Shugaba na 3 kenan a cikin shekaru 4 saboda rikicin cikin gida.
Kungiyar kwadago (NLC) na son gwamnatin tarayya ta fara biyan sabon ma fi karancin albashi ga dukkan ma'aikata da ke fadin Najeriya kafin bikin ranar watan Mayu. Mista Najeem Yasin , mukaddashin shugaban NLC, ne ya bayyana hakan
Shehin Qadriyyah na Duniya Sheikh AbdulJabbar Kabara yayi kira ga babbar murya a kan zaben Gwamna a Kano. Sheikh Kabara yace ta kai ana neman a kona jihar da rikici. Malamin ya fadi wannan ne a masallacin Ashabal Kahf da ke Gwale.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Kwamishina Singham ya kai ma Malaman wannan ziyara ne a ranar Asabar, 16 ga watan Maris na shekarar 2019, inda ya samu shuwagabannin darikan a babban ofishin kungiyar samarin Tijjaniyya dake Kano.
Akwai bukatar a biya makudan kudi kafin a saki Malamin da aka sace kwanaki inda ake neman Iyalin Ahmad Sulaiman su yi kashin N300m. Wani daga cikin Iyalin Malamin mai suna Ismail Bunyaminu ya bayyanawa ‘yan jarida wannan.
Malaman Makaranta
Samu kari