Malaman Makaranta
Wani babban Malami da ake ji da shi a Duniya ya taya Buhari murnar cin zabe jiya. Malamin wanda dan asalin kasar Zimbabwe ne ya yi fatan Allah "ya kare shugaban, ya kuma ci gaba da yi masa jagora a dukkan al'amuransa.
Shugaban mai barin gado ya mika ragamar harkokin kungiyar a hannun Yarlings Gumshing, tsohon shugaban kungiyar malaman makaranta, wanda zai cigaba da rikon mukamin zuwa watan Afrilu da za a gudanar da zaben shugabanni. Ya yi godiy
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Malgwi yana fadin sun dauki dalibai dari biyu da biyu, 202 a tsangayar karatun kwamfuta, dari da tamanin, 180 a tsangayar kimiyya da fasaha, dari da hudu,104 a tsangayar kula da muhalli, dari uku da sit
A jiya, Asabar, ne shugaban hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya amsa cewar sanatan jam’iyyar APC mai wakilta jihar Neja ta gabas, Sanata Mohammed Musa, na daga cikin ‘yan kwangilar hukumar. Shugaban na
Wani yaro, Ifesinachi Ugwueze, mai shekaru 13 ya yiwa mahaifiyar sa, Beatrice Ugwueze, yankan rago a garin Isiagu Ibakwa da ke karamar karamar hukumar Igboeze ta kudu a jihar Enugu. Lamarin ya faru ne a ranar juma’a yayin da Ifesi
Haka kuwa aka yi, kungiyar Malaman ta tubure ta cigaba da daka yajinta ba tare da kakkautawa ko sauraron kiraye kirayen da jama’a mata na ta janye yajin aikin ba, har sai bayan wata tattaunawa da tayi da wakilan gwamnatin tarayya
Shugaban kungiyar na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi, ne ya sanar da janye yajin aikin yayin wata ganawa da manema labarai a Abuja, birnin tarayya. Kungiyar ta janye yajin aikin ne bayan wata gana wa da wakilan gwamnatin tarayya da
Babban rijistara a hukumar kula da ilimin addinin Islama da harshen larabci (NBAIS), Farfesa Muhammad Shafi’u, ya zubar da hawaye saboda tabarbarewar ilimi a makarantun firamarem gwamnati da ke karamar hukumar Zaria, lamarin da ya
Malamin nan kungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a Waikamatus Sunnah da ya nemi a zabi Buhari ya tashi da dirka-dirkan motoci a hannun wani Gwamnan Arewa. Gwamnan APC ya rabawa Malamin addini mota saboda goyon bayan Buhari.
Malaman Makaranta
Samu kari