Malaman Makaranta
Wasu masu garkuwa da mutane dauke da manyan bindigogi sun kai hari wata makarantar sakandare ta mata da ke jihar Zamfara, sun sace 'yammata masu yawan gaske wadanda har yanzu ba a san adadinsu ba...
Shugaban kasar, wanda Ministan Harkokin Cikin Gida, Abdurahman Bello Danbazau ya wakilta ya ce ayyukan sun hada da titi mai tsawon kilomita 4.5 a cikin jami'ar da kuma magudanun ruwa fiye da kilomita biyu wanda ya fara daga cikin
Za ku ji abubuwan da su ka faru a wajen taron yaye ‘Daliban Jami’ar ABU. Dangote ya ci taro wajen bikin Yaye ‘Daliban ABU Zaria. Jami'ar ta dai yaye 'dalibai sama da 15,000 a wannan shekarar.
Mai magana da yawun bakin shugaban kasa, Garba Shehu, yayi irin wannan jawabi inda ya karyata cewa za a samu wani bacin lokacin kafin a karawa ma’aikata albashi. Shehu yace a Watan Afrilu masu aikin gwamnati za su ga canji.
Skyline University Nigeria (SUN), jami'a mai zaman kanta ta farko a jihar Kano, tayi bikin daukan sabbin dalibai 82 a karo na farko da zasu fara karatun digiri a zangon shekarar 2018/2019. An dauki daliban ne a tsangayoyin karatu
Kwanan nan ne Matar shugaban kasa, Aisha Buhari, ta bayyana cewa; tana son samar da jami’a mai zaman kanta wacce za ta sanya wa jami’ar sunan mijinta ‘Jami’ar Muhammadu Buhari’. Wannan ya sa ASUU tayi kaca-kaca da ita.
Mun ji labari cewa kungiyar NUT ta Malaman Najeriya da ke jihar Adamawa, ta na sa rai cewa gwamnatin PDP da za a kafa kwanan nan a jihar za ta karawa Malaman makarantan jihar albash zuwa N32, 000 a duk wata.
Mun ji labari cewa wata Jami’a a Arewa za ta ba Dangote kyautar Digiri saboda taimakon da yake yi wa al’umma. Kwamared Hassan Adebayo Sunmonu shi ma zai samu shaidar Dakta tare da Alhaji Aliko Dangote.
Yayin da ake faman wahala, Izala sun tafi kasashen waje inda aka ce Sheikh Bala Lau da Kabir Haruna Gombe sun karbi Naira Miliyan 500 da kuma manya motoci daga wani gwamnan Arewa maso yamma a lokacin da ake yakin neman zaben 2019.
Malaman Makaranta
Samu kari