Malaman Makaranta
Wani sabon bidiyo a yanzu haka yana ta yawo a kafafen sadarwa, inda wani mutumi wanda ya bayyana cewa shi Malamin jami'ar Afe Babalola ne, ya ce yanzu haka hukumar jami'ar dake jihar Ekiti sun yanke hukuncin fara yiwa dalibai...
Wata makarantar firamare a jihar Cross River ta zamo abar kwatance a wajen wata kungiya, bayan an gano cewa daliban makarantar suna daukar karatu a ajin bukka. Lydia Yegraowo Okache da Godwin Onah suna daga cikin 'yan wannan...
An kori wata yarinya 'yar kasar Saudiyya daga makaranta saboda wata cuta da take fama da ita mai suna 'Treachers Collins Syndrome' wacce ta canja mata yanayin halittar kunne, ido da kuma wasu sassa na fuskar ta, hakan ya sanya...
Wani Bawan Allah wanda Haifaffen Najeriya ne ya zama babban Masanin tarihi a kasar Birtaniya. Wannan mutumi wanda Rabi-‘Dan Najeriya ne ya na cikin masu ilmin da ake ji da su yanzu a Duniya.
Ashe rashin tarbiya da shagwaba yara ya haddasa zinace-zinace a Jami’o’i kamar yadda Farfesa Ibrahim Garba na jami’ar Ahmadu Bello ta Zariya ya yi magana kan fasikanci da Yaran Makaranta.
Bayan bayyanar tonon sililin da ake yiwa malaman jami'a akan lalata da suke yi da dalibai su ba su maki, wata budurwa mai suna Busayo ta bayyana yadda tayi fama da wani dan iskan malamin jami'a...
Malamin jami'a dan kasar Ghana, Emmanuel Acheampong ya bayyana yadda wata dalibar jami'a 'yar Najeriya ta bashi lambar wayarta daga nan kuma ta fara turo masa hotunan ta tsirara. Da yake hira da gidan rediyon Ahotor FM, babban...
Kiki Mordi, 'yar jaridar BBC da tayi badda sawu domin ta tonawa malaman jami'a asiri akan abinda suke yi na lalata da dalibai kafin su basu maki, yanzu haka dai ta fara samun barazanar kisa daga wajen mutanen da wannan tonon...
A jiya ne Kotun Majistare ta tsare wasu Malaman Islamiyya da ke karantarwa a Jihar Kaduna. ‘Yan Sanda sun gurfanar da Malaman ne a gaban Alkali bisa zargin aikata wasu laifuffuka rututu.
Malaman Makaranta
Samu kari