Malaman Makaranta
A ranar Juma'ane fadar shugaban kasa ta sanar da mutuwar Kyari, sannan aka binne shi ranar Asabar bisa tsarin addinin Musulunci. A cikin wani jawabi da ya fita
Akwai fargabar cewa jama'a sun yi watsi da shawarar NCDC, lamarin da zai iya haifar da yaduwar kwayar cutar covid-19 a makabartar da jama'a su ka yi wa tsinke d
Gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari za ta kawo dabarun koyor da karatu a lokacin kullen. Za ayi amfani da gidajen rediyo da talabijin wayen koyar da darasi
Wani ya na ikirarin ya gano maganin cutar Corovirus a Najeriya. Tsohon Farfesan asibitin Ahmadu Bello ya gano maganin Coronovirus kuma ana neman 'yan gwaji.
A Abuja, wani fasto ya fada hannun ‘Yan Sanda bayan ya bude cocinsa inda aka yi ibada a Ranar 29 ga Watan Maris, 2020, a daidai lokacin da ake fama da COVID-19.
A Najeriya, an gano COVID-19 ta kama wasu manyan Malaman lafiya 3 a babbar Jami’ar UI. Jesse A Otegbayo ya na cikin wadanda ke dauke da kwayar Coronavirus.
Haddaddiyar kungiyar malaman jami'o'in Najeriya (ASUU) ta sanar da shiga yajin aikin sai baba-ta-gani. Shugaban kungiyar ASUU na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi,
Shugaban makarantun Qur'ani, Islamiyya da Tsangaya, Sheikh Gwani Dan Zarga, ya tabbatar da rufe makarantun ga manema labarai ranar Lahadi a Kano. Ya ce yin haka
A jiya ne mu ka ji cewa an dakatar da karatu a Masallacin Abuja saboda Coronavirus. Coronavirus ta sa Sheikh Isa Ali Pantami ya dakatar da darasi a masallacin.
Malaman Makaranta
Samu kari