Malaman Makaranta
Akwai Jihohin da har yanzu ba a fara maganar karin albashi a Najeriya ba inji Ayuba Wabba. Wannan ya sa Ma’aikatan za su ja daga da Gwamnonin Jihohin kasar.
Mun kawo jerin wasu fitattun Gwamnonin Najeriya 5 da su ke da Digiri fiye da daya. Dama can Umara Zulum da Ben Ayade sai da su ka zama Farfesa kafin zama Gwamna
Hotunan wasu yara sun fara yawaita a kafofin sada zamuntar zamani bayan da suka gina azuzuwan karatunsu da kasa. Jaridar rariya ce ta fara wallafa hotunan tare da bayyana yadda yaran suka gina azuzuwan karatu da kasa...
Ana neman sake bude wata Jami’a a jihar Shugaban kasa ta Katsina. Sanata Bello Mandiya watau Sanatan na Kudancin jihar Katsina ya kawo maganar.
Duk da ana ganin nahiyar Afrika a matsayin mafi koma baya saboda tsananin talauci, shugabannin kasashen Afrika na daga cikin shugabannin duniya da suka mallaki makudan kudade yayin da jama'ar suke jagoranta ke cigaba da zama cikin
Maganar kafa cibiyar kula da harkar ilmi tayi nisa a Kano a Majalisa. Cibiyar za ta samu kudi ne ta hanyoyin da ba za a rasa ba na kungiyoyin kasashen waje domin bunkasa ilmi.
Gwamnatin Jihar Katsina ta na daf da tace Malaman da za su rika wa’azi. Wata jaridar kasar nan ta kawo mana wannan rahoto a cikin farkon makon nan.
Wuta ta yi ta’adi, ta ci dakuna inda Jama’a sun sha da kyar a Garin Gwalameji. Haka zalika gobarar ba ta bar wasu ‘Daliban makarantar koyon aikin nan da ke Garin Bauchi ba.
Sarkin Birnin Kano Muhammadu Sanusi II a matsayinsa na shugaban jami’ar tarayyar Benin wanda aka fi sani da UNIBEN, ya roki Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarun da ta yi wa ASUU domin a gyara ilmin Jami’a.
Malaman Makaranta
Samu kari