Malaman Makaranta
Majalisar dokoki ta amince da wani kudiri da ya maida Jami’ar Abubakar Olusola Saraki ta koma Jami’ar Kwara bayan Saraki ya sauka daga mulki.
A Ranar Lahadi ne aka yi awon gaba da Fasto bayan ya dawo daga yawon wa’azi. Har yanzu ba a tuntubi kowa domin a biya kudin fansar sa ba.
Wata majiya da ta nemi a boye sunanta ta bayyana cewa sai da daliban suka sanar da malamin cewa Kelvin bashi da koshin lafiya, sakamakon wani rauni da ya samu a kafarsa, amma duk da haka malamin ya cigaba da bugunsa kamar Allah ya
Kungiyar kwararrun likitoci (MDCAN) ta sanar da shiga yajin aikin 'sai baba ta gani' domin nuna adawarsu da matakain da hukumar kula da jami'o'i ta kasa (NUC) ta dauka a kan cewa sai manyan likitocin sun mallaki digiri na uku kafi
Wasu daliban sun dauki doka a hannunsu, inda suka yiwa Malaminsu dan banzan duka a wata makarantar sakandare da ake kyautata zaton ta jihar Katsina ce...
Wata mata daga kasar Amurka ta zama abar kwatance wajen jajircewa, bayan ta kai wani babban matsayi a wajen aikinta. Pam Talbert wacce tayi aiki a makarantar a matsayin mai shara da goge-goge ta kai matsayin mataimakiyar...
Emauni Jeanise Manley ta zama marubuciya a lokacin da take da shekara 5 a duniya, kuma ta zama abin kwatance a cikin abokananta ta hanyar taimaka musu...
Wani labari da yake ta faman yawo a kafafen sadarwa ya nuna yadda wani dalibin makarantar sakandare ta maza dake Aba, ya kirkiri wata fasaha da ta sanya mutane ake ta faman zancen shi...
A cikin takaitaccen faifan bidiyo da hotunan da hadimin shugaban Buhari mai suna Buhari ya Sallau ya wallafa a shafinsa na Tuwita, Sheikh Bauchi ya yi wa shugaba Buhari da kasa addu'o'in samun zama lafiya da karin yalwar arziki.
Malaman Makaranta
Samu kari