Malaman Makaranta
Ta tabbata jarabawar WAEC da NECO sai nan gaba, bayan gwamnatin tarayya ta ce ‘Yan makaranta su yi karatu ta yanar gizo. A sakamakon barkewar cutar COVID-19.
Wani Limamin Masallaci ya rasa kujerarsa a kan sallar Juma’a a Kaduna. Wannan Limai ya dauki matakin daina sallar jami’i ba tare da ya tuntubi kwamitinsa ba.
Gwamnatin Tarayya ta galabaitar da ASUU a tsakiyar annobar COVID-19. Ahalin a yanzu ASUU ta na yajin aikin da ya sa aka shafe watanni 2 ba a biya su albashi ba.
A ranar Juma'ane fadar shugaban kasa ta sanar da mutuwar Kyari, sannan aka binne shi ranar Asabar bisa tsarin addinin Musulunci. A cikin wani jawabi da ya fita
Akwai fargabar cewa jama'a sun yi watsi da shawarar NCDC, lamarin da zai iya haifar da yaduwar kwayar cutar covid-19 a makabartar da jama'a su ka yi wa tsinke d
Gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari za ta kawo dabarun koyor da karatu a lokacin kullen. Za ayi amfani da gidajen rediyo da talabijin wayen koyar da darasi
Wani ya na ikirarin ya gano maganin cutar Corovirus a Najeriya. Tsohon Farfesan asibitin Ahmadu Bello ya gano maganin Coronovirus kuma ana neman 'yan gwaji.
A Abuja, wani fasto ya fada hannun ‘Yan Sanda bayan ya bude cocinsa inda aka yi ibada a Ranar 29 ga Watan Maris, 2020, a daidai lokacin da ake fama da COVID-19.
A Najeriya, an gano COVID-19 ta kama wasu manyan Malaman lafiya 3 a babbar Jami’ar UI. Jesse A Otegbayo ya na cikin wadanda ke dauke da kwayar Coronavirus.
Malaman Makaranta
Samu kari