Malaman Makaranta
Ministan kwadago yace yajin aikin da ‘Yan ASUU su ka tafi bai halatta ba. Dr. Chris Ngige ya yi wannan bayani ne jiya a gaban ‘Yan jarida jiya a Aso Villa.
A ranar Talata 21 ga watan Janairu, Gauteng Survivors ta kawo rahoton wani mutumi mai kirki wanda suka bayyana sunanshi da Gavin Khalima Khungwayo. A 'yan...
Gwamnatin jahar Katsina ta Gwamna Aminu Bello Masari ta sanar da dakatar da shugabar makarantar gwamnati ta larabci ta yan mata dake garin Fago a garin Daura, Fatima Yakubu biyo bayan mutuwar wata dalibar kwalejin, Fatima Maikano.
Majalisar dokoki ta amince da wani kudiri da ya maida Jami’ar Abubakar Olusola Saraki ta koma Jami’ar Kwara bayan Saraki ya sauka daga mulki.
A Ranar Lahadi ne aka yi awon gaba da Fasto bayan ya dawo daga yawon wa’azi. Har yanzu ba a tuntubi kowa domin a biya kudin fansar sa ba.
Wata majiya da ta nemi a boye sunanta ta bayyana cewa sai da daliban suka sanar da malamin cewa Kelvin bashi da koshin lafiya, sakamakon wani rauni da ya samu a kafarsa, amma duk da haka malamin ya cigaba da bugunsa kamar Allah ya
Kungiyar kwararrun likitoci (MDCAN) ta sanar da shiga yajin aikin 'sai baba ta gani' domin nuna adawarsu da matakain da hukumar kula da jami'o'i ta kasa (NUC) ta dauka a kan cewa sai manyan likitocin sun mallaki digiri na uku kafi
Wasu daliban sun dauki doka a hannunsu, inda suka yiwa Malaminsu dan banzan duka a wata makarantar sakandare da ake kyautata zaton ta jihar Katsina ce...
Wata mata daga kasar Amurka ta zama abar kwatance wajen jajircewa, bayan ta kai wani babban matsayi a wajen aikinta. Pam Talbert wacce tayi aiki a makarantar a matsayin mai shara da goge-goge ta kai matsayin mataimakiyar...
Malaman Makaranta
Samu kari