Malaman Makaranta
Za ku ji cewa gwamnatin shugaba Buhari ta nada sabon Shugaban Jami’ar da ke Jihar Shugaban kasa. Farfesa Armaya’u Hamisu Bichi ne ya zama Shugaban Jami’ar FUDMA
Da ya ke mayar da martani a kan kalaman matashiyar, Pantami ya yi ma ta wa'azi a kan cewa bai halatta a kira wani mutum da 'Dan aljannah' ba, tare da bayyana Al
Gwamnati ta bukaci ASUU ta koma aiki kafin a sake zama. Ministan kwadago, Chris Ngige ya ce idan Malaman Jami’a su na so mu sake zama, sai sun janye yajin aiki.
Majalisar Malamai a Kaduna ta roki Gwamna Nasir El-Rufai ya sassauta takunkumin kulle yi kira ga musulmai su tsaya tsayin-daka da addu’o’i a lokacin Ramadan.
Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad, ya tabbatar da hakan a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na tuwita a daren ranar Alhamis. Kazalika, kakakin ma'aikat
A cikin jawabi da dan majalisar ya fitar ranar Laraba, ya bukaci gwamnati ta dakatar da shirin tare da yin amfani da biliyoyin da aka ware domi hakan wajen bunk
Ma’aikatan Jami’o’i sun ce tun da su ka burma cikin IPPIS mu ke ganin haka-haka a albashi. Wannan ya sa su ka ce za su yi ta ta kare da Gwamnatin Tarayya.
Cire takunkumin kulle zai sa adadin masu Coronovirus a Kano da Legas ya karu da mutum 700, 000. Don haka aka ba Gwamnati shawarar hanyar da za a bi a Najeriya.
A halin yanzu rabon da a biya mafi yawan malaman jami’a albashi tun farkon 2020. Kungiyar ASUU ta fallasa abin da ya sa Gwamnatin Buhari ta dauki wannan mataki
Malaman Makaranta
Samu kari