Malam Ibrahim El Zakzaky
Kungiya musulmi mabiya akidar shi’a ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya saki shugabansu, Sheikh Ibraheem Zakzaky. A ranar Litinin da ta gabata ne kungiyar ta koka da cigaba da tsare shugaban kungiyar, tare da...
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya amince a batar da Miliyan 100 domin gyara gidajen mari. Gwamnatin Kaduna ta amince da maida gidajen irin samfurin ginin zamani.
Uwargidar Najeriya Aisha Buhari ta tara Malamai sun yi wa Najeriya addu’o’in musamman. Hajiya Buhari ta yi wa Maza huduba su yi koyi da Annabi a Ranar Mauludi.
Kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wacce aka fi sani da Shi'a ta karyata rahoton cewa ta bude kofar sulhu tare da gwamnatin tarayya akan cigaba da haramta ayyukan kungiya.
Sai dai kungiyar ta tabbatar wa da al'ummar kasar nan cewa, za ta gudanar da tattakin nata cikin lumana da kwanciyar hankali ba tare da cuzguni ko kuma dakile hakkin kowane bil Adama ta kowace siga.
Kaoje yace a ranar 10 ga watan Satumba, 'yan kungiyar IMN wadanda aka fi sani da 'yan shi'a sun take dokar gwamnatin tarayya ta hanyar fitowa don tattakin ranar Ashura
A ranar Alhamis din da ta gabata ne musulmi mabiya aqidar Shi'a suka birne mutane 4 'yan kungiyar da suke zargin 'yan sanda da kisansu a Talata a jihar Bauchi yayin tattakin da suka yi a ranar Ashura. An katse tattakin yayin gamuw
Mai magana da yawun kungiyar, Ibrahim Musa, ya shaida wa manema labarai na jaridar The Punch cewa, an kashe mambobin IMN 3 a jihar Kaduna da raunata 10, a yayin da kuma a kashe wasu shida a jihar Bauchi.
Kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) ta bayyana cewa yan sanda sun kashe mambobinta akalla guda 12 a fadin kasar, yayinda suke tattakin Ashura a ranar Talata, 10 ga watan Satumba.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari