Malam Ibrahim El Zakzaky
A wata sanarwa daga kakakin kungiyar, Ibrahim Musa zuwa ga manema labarai a ranar Juma’a, 21 ga watan Fabrairu, ya bayyana cewa mambobin kungiyar da kotu ta saka su ne rukunin karshe da aka saka tun da aka kama su a 2015.
Shehin Malamin Musulunci, Dr. Sani Rijiyar Lemu ya yi kira ga jama’a su rika addinin Musulunci, ya ce yi wa nata da yara Tarbiyyar Musulunci zai yi maganin shaye-shaye.
Babbar kotun Kaduna, ta ba Shugaban kungiyar ‘Yan’uwa Musulmi na Shi’a, Sheikh Ibrahim el-Zakzaky da matarsa, Zeenat, damar ganin Likitocin su don su sami damar iya bayyana a gaban kotun a zamanta na gaba.
A yau Alhamis ne aka tsaurara tsaro a cikin garin Kaduna sakamakon ci gaba da shari'ar shugaban Islamic Movement of Nigeria (IMN), Sheikh Ibrahim El Zakzaky da matarsa, Zeenat. Za a ci gaba da sauraron shari'ar shugaban kungiyar m
Har yanzu dai kusan an yi shiru game da wadanda su ka kashe babban Malamin addini a Arewa. Tun a 2014 aka kashe Muhammad Auwal Adam Albanin Zariya.
'Yan sanda sun harbe wani mutum da ke wucewa, a jiya Talata yayin da suke harba bindiga tare da bada borkonon tsohuwa domin tartwatsa mambobin kungiyar Islamic Movement in Nigeria a Abuja. Mutumin da aka harba a kai kamar yadda Da
Rahotanni sun kawo cewa an kashe wani mutum guda da ke wucewa yayinda yan sanda ke harba bindiga da borkonon tsohuwa don tarwatsa wani zanga-zanga da yan kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wato shi’a ke yi a Yankin Berger
Kungiyar Yarbawa da irinsu Seyi Makinde, Wole Soyinka sun dura kan Abubakar Malami na cewa Sojojin Amotekun da aka kafa a Kudancin kasar ba su da hurumin aiki a Najeriya.
Mutane 50, 000 su na neman aikin koyarwar da aka warewa mutum 1, 000. Gwamnatin Babajide Sanwo-Olu za ta dauki sababbin ma’aikatan makaranta.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari