Malam Ibrahim El Zakzaky

Shari'ar Zazkzaky: An tsananta tsaro a Kaduna
Breaking
Shari'ar Zazkzaky: An tsananta tsaro a Kaduna
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yau Alhamis ne aka tsaurara tsaro a cikin garin Kaduna sakamakon ci gaba da shari'ar shugaban Islamic Movement of Nigeria (IMN), Sheikh Ibrahim El Zakzaky da matarsa, Zeenat. Za a ci gaba da sauraron shari'ar shugaban kungiyar m

'Yan Shi'a sun sake arangama da 'yan sanda a Abuja
'Yan Shi'a sun sake arangama da 'yan sanda a Abuja
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

'Yan sanda sun harbe wani mutum da ke wucewa, a jiya Talata yayin da suke harba bindiga tare da bada borkonon tsohuwa domin tartwatsa mambobin kungiyar Islamic Movement in Nigeria a Abuja. Mutumin da aka harba a kai kamar yadda Da

Dalilin da yasa ba zan saki El-Zakzaky ba – El-Rufai
Dalilin da yasa ba zan saki El-Zakzaky ba – El-Rufai
Labarai
daga  Aisha Musa

Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya ce ba zai saki Shugaban kungiyar Islamic Movement in Nigeria, (IMN), wacce aka fi sani da shi’a Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ba saboda radadin da shi da magoya bayansa suka sanya a zuka

Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana makomar El-Zakzaky
Breaking
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana makomar El-Zakzaky
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Kwamishinar shari'a ta jihar Kaduna, Jastis Aisha Dikko, tace makomar shugaban kungiyar musulmai mabiya akidar shi'a, Malam Ibrahim El-Zakzaky ta dogara ne a hannun kotu. Kwamishinar ta sanar da hakan a ne wata takarda da ta fitar