Malam Ibrahim El Zakzaky
A yau Alhamis ne aka tsaurara tsaro a cikin garin Kaduna sakamakon ci gaba da shari'ar shugaban Islamic Movement of Nigeria (IMN), Sheikh Ibrahim El Zakzaky da matarsa, Zeenat. Za a ci gaba da sauraron shari'ar shugaban kungiyar m
Har yanzu dai kusan an yi shiru game da wadanda su ka kashe babban Malamin addini a Arewa. Tun a 2014 aka kashe Muhammad Auwal Adam Albanin Zariya.
'Yan sanda sun harbe wani mutum da ke wucewa, a jiya Talata yayin da suke harba bindiga tare da bada borkonon tsohuwa domin tartwatsa mambobin kungiyar Islamic Movement in Nigeria a Abuja. Mutumin da aka harba a kai kamar yadda Da
Rahotanni sun kawo cewa an kashe wani mutum guda da ke wucewa yayinda yan sanda ke harba bindiga da borkonon tsohuwa don tarwatsa wani zanga-zanga da yan kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wato shi’a ke yi a Yankin Berger
Kungiyar Yarbawa da irinsu Seyi Makinde, Wole Soyinka sun dura kan Abubakar Malami na cewa Sojojin Amotekun da aka kafa a Kudancin kasar ba su da hurumin aiki a Najeriya.
Mutane 50, 000 su na neman aikin koyarwar da aka warewa mutum 1, 000. Gwamnatin Babajide Sanwo-Olu za ta dauki sababbin ma’aikatan makaranta.
Y’ayan babbar kungiyar yan Shi’a a Najeriya, watau kungiyar yan uwa Musulmi ta Najeriya, IMN, sun yi kira tare da jaddada gargadi ga gwamnan jahar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, inda suka ce masa ya kiyayi ranar sakamako.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya ce ba zai saki Shugaban kungiyar Islamic Movement in Nigeria, (IMN), wacce aka fi sani da shi’a Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ba saboda radadin da shi da magoya bayansa suka sanya a zuka
Kwamishinar shari'a ta jihar Kaduna, Jastis Aisha Dikko, tace makomar shugaban kungiyar musulmai mabiya akidar shi'a, Malam Ibrahim El-Zakzaky ta dogara ne a hannun kotu. Kwamishinar ta sanar da hakan a ne wata takarda da ta fitar
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari