Malam Ibrahim El Zakzaky
Yan asalin babbar birnin tarayya sun ba gwamnatin tarayya awa 48 don ta kawo karshen yawan zanga-zangar da yan shi’a ke yi a Abuja. Mutanen yankin sunyi gargadi cewa ci gaba da zanga-zangar a kungiyar ke yi a birnin tarayyar kasar
A cewarsa, wata tawagar kwararrun likitoci ta fitar da cikakken rahoto a kan dukkan matakan da ya kamata a dauka domin ceto lafiyar El-Zakzaky. Ya ce sun aika kwafi na rahoton zuwa babbar kotun Kaduna da ke sauraron karar da gwam
Za ku ji Yadda aka yi wa Shugaba #Morsi sallar jana'iza a masallacin Kwalejin Nana Asma'u da ke Sokoto ranar Talata da kuma a nan jihar Bauchi. Amma hukumomin kasar Masar su ka hana a yi masa sallah a fili.
Jiya Juma'a ne 'yan kungiyar 'yan uwa musulmai wadanda aka fi sani da 'yan shi'a suka kone tutar kasar Amurka da ta kasar Isra'ila a lokacin da suke zanga-zanga akan kashe musulmai da ake yi a kasar Falasdinu...
Malami Abu Ammar ya bayyana yadda yayi a hannun DSS. Shehin Malamin da DSS su ka kama a Katsina ya fito yayi magana ne a wajen tafsirinsa. Malamin yake cewa shi kadai ya ga abin da na gani lokacin da aka tsare bayan ya soki Buhari
Malamin da aka damke a Bauchi yace ya koyi babban darasi bayan fitowa daga hannun DSS. Haka kuma Malamin ya mutanen da su ka sa hannu DSS ta sake sa, mutanen sun hada da irin su Isa Pantami, Adamu Muazu, Kauran Bauchi da Dogara.
Mun kawo maku wani goron Azumi yayin da ake cikin Wata mai alfarma na Azumi a fadin Duniya, Malaman addinin Musulunci su na cigaba da fadakar da kan al’umma a game abubuwan da su ka shafi Azumin Watan Ramadan.
Kwararrun likitoci da suka gudanar da bincike kan koshin lafiyar shugaban kungiyar masu akidar Shi'a na Najeriya, Sheikh Ibrahim El- Zakzaky da kuma mai dakin sa Zeenatu, sun nemi a yi gaggawar fidda su kasar waje.
A jiya Laraba ne 24 ga watan Afrilu, majalisar wakilai ta tarayya dakatar da zaman da ta ke yi babu shiri, jim kadan bayan 'yan shi'a masu zanga-zanga sun kutsa kai cikin dakin majalisar ta karfin tsiya...
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari