Maiduguri
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno, a ranar Litinin, 1 ga watan Satumba, ya ziyarci jami’ar Maiduguri, kwana daya bayan yan ta’addan Boko Haram sun yi yunkurin kai hari a makarantar.
Kazalika, rundunar sojin ta ce ta gudanar da bincike a kauyen kuma ta yi nasarar samun wasu makamai mallakar 'yan ta'addar da suka hada da; bindigu samfurin AK47 guda 6 da alburusai 66. Sanarwar ta kara da cewa babu wani soja da y
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana cewa 'yan kungiyar Boko Haram suna cikin kowacce kabila ta kasar nan. Gwamnan yayi wannan magana ne a lokacin da ya gana da manema labarai jim kadan bayan kammala ganawar da yayi...
Wani Malamin Jami'ar Maiduguri dake jihar Borno ya umarci dalibanshi da suke karatu a bangaren namun daji da su dauki miciji da ranshi kafin su samu su haye jarrabawarshi. An nuno wasu daga cikin daliban yadda suke yin karkarwa...
Gwamnan jahar Borno, Farfesa Babangana Umara Zulum ya amince da nadin wani tsohon Soja, Kanal A.A Chiroma mai ritaya a matsayin mai bashi shawara a kan harkokin tsaro
Rundunar sojin ta bayyana cewa irin wanna rahoto na fitowa ne daga mutanen da basu masaniyar komai a kan atisayen rundunar soji da kuma yadda ta ke gudanar da al'amuranta, a saboda haka ta ce ya zama dole ta fitar da jawabi domin
A cewar majiyar, dakarun sojojin sun je yankin ne domin cigaba da sharar sansanin 'yan Boko Haram, amma sai aka kai musu harin kwanton bauna a hanyarsu. Mayakan kungiyar Boko Haram sun kashe dubban mutane tare da raba miliyoyi da
Dakarun sojin sun fafata da 'yan ta'addar ne a lokacin da suka raka ayarin motocin 'yan kasuwa a kan hanyarsu ta zuwa kauyen Wala da makwabtan kauyuka. Mayakan da ke cikin matsanancin bukatar kayan abinci da ragowar kayan amfani
An yi wata takaitacciyar ganawar sirri tsakanin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da sabon gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a fadar shugaban kasa, Villa, da ke Abuja. Babu wata sanar wa ko jawabi dangane da dalili
Maiduguri
Samu kari