Mai Mala Buni
Wasu daga cikin jiga-jigan jam'iyyar APC sun fara zawarcin kujerar shugabancin jam'iyyar na kasa baki da daya tare da wasu mukamai na jam'iyyar kafin zaben.
A halin yanzu, shugaban kassa mUhammdu Buhari ya shiga ganawa ta musamman da Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sha alwashin shayar da 'yan Najeriya mamaki ta hanyar dawo da tsoffin mambobinta da suka fusata domin ci gaba da shugabanci a 2023.
Shugaba Buhari ya fadi hakan ne yayin da ya ke gabatar da jawabi a wurin taron shugabanni ECOWAS da aka yi ranar Alhamis domin daukan matakan warware rikicin ka
Gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress (APC), sun sha alwashin kwato Edo daga hannun jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben gwamnan jihar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yaba da yadda Gwamna Mai Mala Buni ke jagorantar kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar All Progressives Congress, APC mai mulki.
Dazu nan mu ka ji cewa an samu wani Mutumin kasar Najeriya da ya zama sabon Shugaba a makarantar Jami’a a kasar Turai. An nada rikakken Farfesa ne a makon nan.
Mala Buni ya bayyana yadda ta kaya bayan an yi zama da Bola Tinubu. Dazu kuma kun ji cewa Ifedayo Abegunde ya bayyana dalilinsa na yin murabus a gwamnatin Ondo.
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya bayyana cewa abun da ya sa wasu 'ya'yan jam'iyyar APC suka sauya sheka zuwa PDP a jihar Ondo ba komai bane face son zuciya.
Mai Mala Buni
Samu kari