Labaran Soyayya
Abdullah, wanda a halin yanzu ya kasance kwararren ‘dan kwallon kafa ne bai sake ganin mahaifiyarba bayan da suka rabu da mahaifinsa, shekaru 30 da suka gabata.
Wata kyakkyawar budurwa yar Najeriya mai suna Princess Mimi ta sharbi kuka da hawaye saboda rashin samun tsayayyen namijin aure, bidiyonta ya yadu a intanet.
Matashi shawarci masu amfani da shafukan soshiyal midiya da kada su taba yarda da mace yayin da ya bayyana yadda budurwa tayi rugu-rugu da zuciyar abokinsa.
Wata kotun shariar musulunci da ke zamanta a Rigasa, jihar Kaduna, ta bada umurnin datse soyayya tsakanin Salisu Salele da Bilkisu Lawal saboda iyayensu ba su a
Jiga-jigan kasa da suka hada da gwamnoni,’yan majalisa da fitattun ‘yan siyasa a yau sun taya Sanata Gumel da Sanata Ndume murnar aurar da ‘ya’yansu da aka yi.
Wata matashiyar budurwa da aka kusa bikinta ta soke auren nata, ta kuma garzaya dandalin Facebook don siyar da zoben baikonta da ya kai naira miliyan 10.2.
Matashi Prince Mudi yace budurwarsa ta fara da bude guruf din WhatsApp ne sannan ta saka shi a Guruf, ta sanar da ranar aurenta tare da ficewa ta bar dukkansu.
Yan makonni bayan ya auri matarsa ta bidyu mai suna Mariam Ajibola Anako, babban basaraken kasar yarbawan ya sake wuff da mata ta uku mai suna, Tobi Phillips.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC ta goyi bayan batun Segun Runsewe na cewa majalisar dokokin kasa ta ba hukumar al'adu ta kasa (NCAC) ikon ji da BBNaija.
Labaran Soyayya
Samu kari