Labaran Soyayya
Tamica Wilder mata ce da ta dawo da saurayinta gidan mijinta inda suke rayuwa tare da ‘ya’yanta.A cewarta, suna rayuwa cike da farin ciki, annashuwa da soyayya.
Wata matashiya yar Najeriya, Jessica Ayodele, ta je shafin soshiyal midiya don bayyana makudan kudi da ta kashe a kan aurenta. Ta ce sun kashe naira miliyan 15.
Wani magidanci mai shekaru 46 ya sha alwashin tsinke igiyar aurensu da matarsa ta shekaru goma sha biyu saboda ta koma kwanan falo tsawon shekara daya da rabi.
Babbar Kotun Jihar Kano ta sanya ranar 4 ga watan Oktoba don gurfanar da dan kasar China nan, Geng Quangrong, kan zargin kashe budurwarsa, Ummukulsum Buhari.
Matashi mai shekaru 20 ya wallafa bidiyon aurensa da wata yarinya da yayi ikirarin shekarunta 17. Ya haifar da martani daga mabiya shafukan soshiyal midiya.
Wata mata da ta fusata da rashin aikin mijinta ta gabatar masa da kwano wayan babu abinci. A cikin bidiyon da yadu, matar tace mijin bai da wani aiki sai na ci.
Babu abun da ya kai mutum ya auri wanda yake so take sonsa sai a zauna lafiya. Soyayyar wasu ya burge mutane a soshiyal midiya bayan sun ci karo da bidiyonsu..
A baya-bayan nan lamarin ummita da ɗan China ya ta da hankulan mutane, sai dai ba shi karona farko da soyayya ke kare wa da ajalin ɗaya daga cikin masoya ba.
Wata kyayyawar amarya yar Najeriya ta fusata sosai a yayin baikon aurenta a yankin Offa da ke jihar Kwara.Mahaifiyarta ce ta dauko mai hoto wanda bai kware ba.
Labaran Soyayya
Samu kari