Labarin Sojojin Najeriya
wannan dai ba shi ne karo na farko da ake samun hare haren yan bindiga a kauyukan jihar Kaduna ba, inda ko a ranar Alhamis din sai da aka binne Sojoji guda 11 da yan bindiga suka hallaka a karamar hukumar Birnin Gwari na jihar.
Sojojin da aka yi ma jana’iza a jiyan sun hada da Bamidele Adekunle, Christian Ogochukwu, Adam Muhammad, Sulaiman Mubarak, Bashir Sani, Usman Abubakar, Nafiu Iliyasu, Sufaynu Ahmad, Alhassan Ibrahim, Abegunde Emmanuel da Hammed Ol
A yau ne, cikin hawaye, aka binne gawar sojoji 11 da aka kashe a kauyen Doka dake karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna. Wasu 'yan bindiga ne suka mamayi dakarun sojin, suka kashe su a ranar 20 ga watan Maris yayin da aka tu
A wannan makon, Shugaba Ian Khama na kasar Botswana ya kammala ziyarar bankwana da al'ummar kasar kafin ya sauka daga mulki a ranar Asabar inda zai mika mulkin ga mataimakin sa don rikon kwarya kafin gudanar da wata zaben.
Mutanen kauyen sun shaidawa kamfanin jaridar Daily Trust cewar, 'yan bindigar, kimanin su 12 sun isa garin da misalin karfe 1:00 na rana suka harbe mutane kafin daga bisani su kara dawowa da misalin karfe 2:00 na dare inda suka ka
Mutumin mai suna Sanusi Bello, an kama shi da wayoyin hannu da kuma katinan shaidar aiki masu yawa, ciki har da na hukumar 'yan sandan Najeriya da kuma na wani makwabcinsa dan kungiyar bijilanti da kudi, N37,857. Kazalika, hukumar
Bugu da kari ya zargi Sojoji da hada kai da mayakan Fulani da nufin kai hare hare kan sauran kabilun jihar, inda ya bada misali da wani ziyara da wasu Sojoji suka kai jihar Taraba a shekarar 2016, ba tare da sanin gwamnatin jihar
Jaridar Punch ta ruwaito cewa, Okechukwu yana daya daga cikin wadanda ake zargi su biyar da hukumar ‘Yan Sanda ta tasa keyarsu a ofishin ma’aikatan na Umuahia, bisa ga zargin harkokin kungiyar asiri da kuma fashi da makami.
A wajen kaddamar da aikin, Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai ta bakin kwamishina lafiya na jihar Dr. Cecilia Ojabo ya mika godiyarsa ga Hukumar Sojin saman inda yace wannan taimakon zai rage radaddin wahalar da yan gudun hijira
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari