Labarin Sojojin Najeriya
Dayake jawabin game da kashe kashen da yaki ci yaki cinyewa, gwamna El-Rufai ta bakin Kaakakinsa ya bayyana damuwarsa game da hare haren, kuma gwamnatin jihar na tuntubar gwamnatin tarayya kan hanyoyi shawo kan lamarin.
A wata sanarwa mai dauke da sa hannun darektan hukumar sojin, Birgediya Texas Chukwu, ta bayyana cewar a jiya Asabar, 5 ga watan Mayu, tawagar shugaban sojin kasa ta kama wasu ‘yan fashi da suka tare hanya suke zaluntar mutane kum
Rundunar sojin Najeriya dake atisayen yaki da aiyukan ta’addanci a jihar Taraba da ake kira AYEM AKPATUMA sun gudanar da wasu aiyukan taimakon al’umma a kananan hukumomin Ibid a Wukari. A wata sanarwa da mataimakin Darektan yada
Lauya mai kare hakin bil-adama da kuma yin sulhu, Hajiya Aisha Wakil wanda akafi sani da Mama Boko Haram tace a kwana-a-tashi mayakan kungiyar Boko Haram za su mika wuya kuma su koma gidanjensu. A jawabin ta yi wajen taron neman t
A jiya ne 4 ga watan Mayu NAF tayi bikin cika shekaru 54 da kafuwa, Hukumar ta bude taron ne da baje kolin hotunan kayayakin yaki na tarihi da ke nuna yadda hukumar ta samu cigaba cikin shekarun da suka gabata. An gudanar da baje
Jami'an hukumar yaki da masu fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) sun harbi a kalla mutane hudu ne ciki har da dalibin makarantar framari da kuma wani mai gadin makarantar sakandire na Dolphin High School da ke Legas. Dalibin wanda a
Rundunar ta samu wannan gagrumar nasara ne a ranar Alhamis 3 ga watan Mayu, kamar yadda majiyar NAIJ.com ta ruwaito, inda aka hangi matashin dan kunar bakin wajen dauke da rigar Bom da suke daurawa a jikinsu...
Wata mace soja, Cpl. Vivien Ogbuah, dake sansanin hukumar soji na 3 dake Jos ta lashe kofin gasar iya harbi na shekarar nan. Rundunar soji ta 3 dake Rukuba a Jos ne ta shirya gasar. An kammala gasar ta tsawon kwana hudu da ta kuns
Shugaban sojin kasar nan, Lt. Janar Tukur Buratai, ya bukaci al'ummar kauyen Gbajimba dake karamar hukumar Guma a jihar Benue da su kawo matasa guda biyar domin daukar su aikin soja kai tsaye. Kamfanin dillanci labarai na Nigeria
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari