Labarin Sojojin Najeriya
Hukumar fasakwabri na kasa Kwastam ta kama wata babban mota dauke da muggan makamai 200,000 da aka shigo dashi ta barauniyar hanya daga jamhuriyar Benin. Jami'an hukumar da ke sintiri a Babana, wani kauye dake kan iyakar jihar Nej
A wata takarda da Daraktan hulda da jama'a na hukumar soji, Birgediya Janar Texas Chukwu yasa hannu, ya bayyana cewar an jawo hankalin hukumar sojojin Najeriya akan 'yan damfara dake damfarar mutane kudaden su ta hanyar karyar...
A jawabinsa na taya sojojin kasar nan murna a ranar Army Day a dazu a Monguno, ta jihar Borno, shugaba Buhari ya ce, gwamnatinsa zata dauki babban mataki kan 'yan siyasar da duk aka samu da hannu cikin kashe-kash da ake yi
Kowa da ka ganshi a fursunan Kerava, shi ya nema da kanshi. Suna samun dala 8 a duka awa daya, suna da wayoyin hannu, suna fita gari siyayyar abinda suke so kuma suna samun hutun kwana uku a duk wata daya. Suna biyan kudin hayar
Ma'aikatar lafiya ta tarayya tare da hadin guiwar UN population Fund da wasu abokan huldar su a ranar talata sun fitar da ingantattun hanyoyi uku na dokar kiwon lafiya da zai gaggawar kawo tsarin iyali tare da rage mace macen mata
Wani mazaunin Abbare, Alhaji Abubakar Abbare ya shaidawa majiyar NAIJ.com cewa babu-gyra-babu dalili yan bindigan suka kawo musu harin, ya kara da cewa mutanen Abbare sun dade suna zaune lafiya da yan kabilar Nyandan. Abubakar Abb
Shugaba Muhammadu Buhari yace ikirarin da wasu mutane keyi na cewa saboda shi bafulatani ne saboda haka baya damuwa da kashe-kashen da ake ikirarin makiyaya nayi a wasu sassan kasar nan tsabar rashin adalci ne a gareshi. Shugaban
Ganau ba jiyau ba sunce mutumin zai kai kimanin shekara 28 a duniya, ya bullo gurin karfe 3 na rana, duk wani yunkurin hana shi kaiwa karshen bargon ya tashi a banza. Inda ya watsa ma kanshi wani abu da ake zargin fetur ne, sannan
'Yan Najeriya musamman mazauna jihar Legas zasu dade basu manta da ranar 28 ga watan Yunin shekarar 2018 ba saboda a ranar ne a kalla mutane 12 suka rasa rayyukansu kuma sama da motocci 50 suka kone kurmus sakamakon wata hatsarin
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari