Labarin Sojojin Najeriya
Hukumar sojin kasa ta Najeriya ta yi karin haske tare da bayar da tabbaci kan adadin rayukan dakarun soji da suka salwanta a sanadiyar harin mayakan Boko Haram da ya auku cikin garin Metele na jihar Borno makonni 2 da suka gabata.
Litattafan karatun an ruwaito cewa suna karfafa guiwa akan jihadi ga wadanda basu yarda da musulunci ba tare kuma da yanke hukuncin kisa ga mata masu zina da kuma maza masu luwadi. Wasu shafukan ma na magana akan tsaurara hukunci
A yau, Laraba ne 'yan sanda a jihar Kogi su kayi bajekollin wasu mutane 23 da ke zargi da aikata miyagun laifuka da suka hada da fashi da makami, garkuwa da mutane da kafa kungiyoyin asiri. An kuma ce an kama su dauke da bindigogi
Wannan batu ya kasance abun dubawa,duba da yanda kasar take iyakar kokarin ta don ganin ta farfado da tattalin arzikin kasar da yayi kasa amma har zuwa yanzu ba'a cimma gaci ba. Binciken ya nuna cewa kasar Ghana itace kasar da taz
Bisa dalilin gano cewa kudin jarrabawar JAMB yayi wa talakawa tsada, kuma an habaka yawan kudaden da ofishin ke tarawa, daga N60m zuwa N9b, fadar shugaban kasa ta ce zata rage kudin JAMB don kowa ya samu ya shiga makaranta
Hukumar dakarun sojin kasa ta bayar da sanarwa kwashe dukkanin gawarwakin dakarun soji da rayukansu suka salwanta a yayin mummunan hari na kungiyar ta'adda ta Boko Haram da ya auku cikin sansanan dakaru da ke garin Maitile.
Legit.com ta ruwaito wannan ne karo na farko da shugaba Buhari zai halarci taron wanda ake shiryashi sau hudu a shekara, bayan duk watanni uku. Ana shirya taron ne don yin nazari tare da duba ga ayyukan da rundunar Sojan kasa ta g
Wani sojan Najeriya da ya samu damar tsira da ransa a harin da mayakan kungiyar Boko Haram su ka kai sansanin soji dake garin Metele a karamar hukumar Guzamala, jihar Borno, ya bayar da labarinsa. A cewar wani rahoton yanar gizo
Majiyarmu tace mana yanzu dai budurwa Balkisa, tana can hannun ma'aikata, inda ta auno saqo da 'yan Najeriya na kusa ko na nesa, ta shafinta na tuwita, da su agaza mata suzo su biya mata wannan kudi, don ta fita daga hannun masu..
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari