Labarin Sojojin Najeriya
Hukumar Sojin Saman Najeriya (NAF) ta ce direban tsohon babban hafson tsaro na kasa, Cif Alex Badeh yana nan da ransa kuma yana samun sauki akasin yadda wasu rahotanni suke cewa an kashe direban yayin harin da wasu 'yan bindiga su
Wannan kuwa zai bada dama sabon mataimakin gwamna Dr. Nasir Yusuf Gawuna, ya amshe kujerar gwamna, cikin sauki, wadda hakan ke nuna lallai Farfesa Hafiz, yayi azarbabi na barin gwamnati, kuma gashi bashi nan bashi can
Wasu 'yan ta'adda da ake kyautata zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne sun kai hari a garin Gajiram, hedkwatan karamar hukumar Nganzai na jihar Borno a ranar Juma'a 21 ga watan Disambar 2018. Wasu shaidu da suka yi magana da Channels
Kwamandan sojojin Najeriya na atisayen Operation Whirl Stroke (OPWS), Manjo Janar Adeyemi Yekini ya ce dakarunsa sunyi nasarar dakile wani hari da 'yan bindiga suka kai a wasu sassan karamar hukumar Logo da ke jihar Benue. A sanar
Majalisar jihar ta kara kasafin kudin kadan zuwa Naira biliyan 155.86. Mista Rufa'i yace duk da gyaran da akayi kasafin kudin jihar na nan a kashi 60 na manyan aiyuka, kashi 40 na kasafin kudin aiyukan lokaci zuwa lokaci. "A yau..
Mujahidan Taliban dai sun kwace gwamnatin, tun a 1980s, inda suka dabbaka shari'ar Islama suka kori ilimin Boko da zamananci, saboda komawa 'tafiyar Salaf ta magabata', kamar dai yadda Boko Haram ke kwaikwayo yanzu haka a Najeriya
'Yan sanda a jihar Kano sun gurfanar da Adeyanju gaban Hassan Fagge a ranar 19 ga watan Disamba, amma sai aka umarci da a tsare shi. Amma da kotu ta Bude da karfe 9:42am na ranar juma'a, Mista Fagge yace ya yanke cewa bashi da kar
Cikin wayau dai, misali MTN, na sake kwashe maka kudi ta saya maka wani tsari, ko ta sai maka waqa, ko data wanda ka taba saya, wai da sunan kwamfiyuta ce tayi maka. In dai ka taba saya koda sau daya sai su kwashe watanni suna say
Shugaban jam'iyyar ta kasa, Yusuf Mamman, yayin mika tutor jam'iyyar ga Mista Akinlade, yace jam'iyyar na yin shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2019. Ya taya yan jam'iyyar murna, da yawan su daga APC, kare da cewa sunyi zurfin tuna
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari