Labarin Sojojin Najeriya
Mun samu rahoton wasu 'yan bindiga sun kai wani muummunan hari kauyen Abaya da ke kan hanyar Wurma a karamar hukumar Dutse, babban birnin jihar Jigawa. 'Yan bindigar, da su kai harin kauyen a jiya Laraba, sun harbe mutane kusan...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito anyi wannan dauki ba dadi ne a daidai wani wuri da ake kira da suna Cross Kaura dake jahar Borno a lokacin dda mayakan Boko Haram suka kaddamar da hari akan Sojojin, amma reshe ya juye da mujiya.
Legit.ng ta ruwaito Sojojin sun kaddamar da wannan sameme ne da misalin karfe 1 na daren Talata, inda suka kama barayi guda biyar, yayin da wasu barayi hudu suka tsere, sa’annan suka ceto mutane biyar da sukayi garkuwa dasu.
Rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta sanar da mutuwar wani jami'inta mai mukamain Corporal, Meshach Iliya Komo, yayin basu horon diro wa daga jirgin yaki. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar da darektan yada labarai da hulda
A cigaba da kokarin kawo karshen aiyukan ta'addanci a yankin arewa maso yamma, musamman jihar Zamfara, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake gana wa da shugabannin hukumomin tsaro a fadar sa da ke Abuja. Shugabannin rudunonin soj
Al'umma daga garuruwa da dama daga kananan hukumomin da suke makwabtaka da dajin Kamako ne suka hada wata runduna ta 'yan sa kai, inda suka hadu a garin Dungun Ma'azu dake cikin karamar hukumar Sabuwa a jihar Katsina, inda suka...
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar, Ibikunle Daramola ne ya bayyana haka, inda yace Sojojin sun kai wannan hari ne a karkashin aikin Operation Diran Mikiya bayan samun bayanan sirri game taruwar yan bindiga a sansaninsu dake Aj
Legit.ng ta ruwaito shi dai wannan mugun sunansa Sani Ibrahim Iliyasu Birtu, kuma bafillace ne, inda dakarun rundunar Sojan suka kamashi a dajin Rijana dake cikin karamar hukumar Chikun na jahar Kaduna.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Soja sama, Iya komodo Ibikunle Daramola ne ya bayyana haka, inda yace Sojojin sun kai wannan hari ne a karshen makon data gabata bayan samun bayanan sirri dake tabbatar musu da taruwar
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari