Labarin Sojojin Najeriya
Kakakin rundunar 'yan sandan Najeriya, DCP Frank Mba ya yi fashin baki a kan wasu dalilan da ke janyo aikata laifin garkuwa da mutane ko sace mutane da kuma hanyoyin da za a bi domin shawo kan matasalar cikin wata hira da ya yi da
'Yan kungiyan sintiri ta vigilante fiye da 1,000 ne suka yiwa ofishin 'yan sanda na karamar hukumar Dandume kawanya inda suke neman a mika musu wasu daga cikin 'yan bindigan da suka kama domin su hallaka su. Daily Trust ta ruwaito
Mun ji cewa an kashe wasu ‘Yan bindiga a bakin fadar Sarkin Birnin Magaji a Jihar Zamfara. Jama’a sun shiga har fadar Sarkin Garin ne inda su ka kama ‘Yan bindiga 7, kuma su ka kashe su a nan take.
Kwararrun likitoci da suka gudanar da bincike kan koshin lafiyar shugaban kungiyar masu akidar Shi'a na Najeriya, Sheikh Ibrahim El- Zakzaky da kuma mai dakin sa Zeenatu, sun nemi a yi gaggawar fidda su kasar waje.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Dakta Sidi Ali Muhammed guda daga cikin yayan kwamitin ne ya bayyana haka, inda yace kungiyar Boko Haram na biyan duk mayakinta karancin albashin dala dubu uku ($3000), kimanin naira miliyan daya da dub
Dakarun ‘Yan Sanda sun cafke wasu hatsabiban Barayin asibiti a Katsina kwanan nan. ‘Yan Sanda sun kama wani Saurayi ne ya saci Madubin Likita inda ya saida wannan na’ura mai tsada a kasuwa a kan kudi N5, 000.
Jiya Juma'a ne 26 ga watan Afrilu, hedkwatar hukumar soji ta kasa ta ce sabon karin albashin ma'aikata da gwamnatin tarayya ta kaddamar ba ta hada da ma'aikatan hukumar sojin kasar nan ba...
Haka dai yan kasuwa daban daban da majiyar Legit.ng ta tattauna dasu suka yi ta bayanin irin asarar da suka tafka a dalilin kulle wannan kasuwa, da yadda matakin ya shafi kudaden dake shiga ma gwamnati, rayuwar matasa da kuma rash
Shugaban rundunar soji ta kasa, Laftanal Janar TY Buratai, ya bude sabon katafaren ginin makarantar sojojin 'infantry' da aka yi a cikin hedikwatar soji ta Jaji da ke jihar Kaduna. Buratai da ragwar manyan hafsoshin rundunar sojin
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari