Labarin Sojojin Najeriya
Abubakar Umar, wani da ake zargi da garkuwa da mutane don karbar kudin fansa ya ce shi da tawagarsa sun samu zunzurutun kudi fiye da naira miliyan 2 na kudin fansa a cikin watanni shida da suka gabata. Uwar, wanda 'yan sanda suka
An yi wata takaitacciyar ganawar sirri tsakanin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da sabon gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a fadar shugaban kasa, Villa, da ke Abuja. Babu wata sanar wa ko jawabi dangane da dalili
A gobe ne Janar Babangida zai halarci wani taron buga littafin tarihi. Ana sa rai IBB, Ironsi, za su halarci taron kaddamar da wani littafi da za ayi a cikin Garin Abuja.
Sai dai majiyar Legit.ng ta ruwaito kanal Antigha yana cewa kamar yadda rundunar tayi asarar Sojojinta guda 10, itama ta kashe mayakan kungiyar Boko Haram guda dai-dai har 64, sa’annan ta tafka ma kungiyar barna mai tsanani.
Wani ganau kan rasuwar marigayi MKO Abiola ya rasu ya bayyana yadda akwai yiwuwar ya mutu tun a gidan shugaban kasa kuma idan akwai yiwuwar ceto rayuwansa a wannan lokacin. A watan Yulin 1998 harkokin siyasar Najeriya na gudana ci
Dakarun sojoji uku na kasar Kamaru da mutane da dama sun riga mu gidan gaskiya a yayin aukuwar wani mummunan harin dare na 'yan kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Wani gawurtaccen Barawo ya bayyana yadda su ke satar kudi ta waya. Kwanan nan ne dubun wannan Matashi mai shekaru 31 a Duniya ta cika yayin da ya ke yi wa jama’a kutse cikin asusun banki ta cika yana tsakar damfara.
Legit.ng ta ruwaito rundunar Sojan ta sanar da haka ne a shafinta na kafar sadarwar zamani ta Facebook da sanyin safiyar Litinin, inda ta bayyana cewa Boko Haram ta dade tana amfani da kafar sadarwar yanar gizo don watsa farfagand
Wani sojan Najeriya wanda ya kasance lauya, Manjo Ajibade Azeez Atobatele, da ke karatu kasar Ingila, ya daukaka darajar kasar a idanun duniya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari