Labarin Sojojin Najeriya
Shugaban Rundunar Operation Lafiya Dole ta Sojojin Najeriya, da ke yaki da 'yan ta'adda a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, Olusegun Adeniyi, ya ce rundunarsa za ta mayar da hankali kan dakile hanyoyin kudin Boko Haram.
Rundunar 'Yan sandan Najeriya ta kama shugaban jam'iyyar All Progressives Grand Alliance, APGA, na karamar hukumar Ibbi tare da wasu mutane bakwai ciki har da malamin addinin musulunci game da binciken da ake gudanarwa kan gawurat
Hamisu Bala Wadume, rikakken mai garkuwa da mutane da jami'an 'yan sanda suka yi nasarar sake kama wa ranar Litinin ya bayyana yadda dakarun sojoji suka kubutar da shi daga hannun jami'an 'yan sanda na rundunar IRT (Intelligence R
Mun ji labari cewa Jami’in Soja ya bar wani kasurgumin mai laifi ya tsere a Taraba. Sojojin sun maida mai laifin da ‘Yan Sanda su ka kama. Wani Kyaftin din Soja ne ya yi wannan aiki a Garin Ibbi.
Ibrahim Zakzaky ya fasa kwai game da inda a ka tsare shi inda Malamin ya bada labarin duk halin da ya ke ciki a Najeriya. Ashe Zakzaky da Mai dakinsa su na cikin wani lumbutsetsen gida ne ba kurkuku ba.
Rundunar Sojan kasa ta gudanar da jana’izar dakarunta guda 5 a ranar Juma’a, wadanda suka mutu a yayin arangama da mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram a yankin Arewa maso gabashin Najeriya.
An kama wani jami'in dan sandan Najeriya bayan ya yi ta wallafa rubutu a Facebook inda ya yi barazanar daukan fansa kan sojojin Najeriya saboda kashe abokan aikinsa 3 da su kayi a Taraba. Kwamishinan 'yan sanda ya shaidawa BBC cew
A na zargin Dakarun Sojoji sun sha giya sun harbe mutane har lahira. Bayan kisan ‘Yan Sanda, Sojoji sun kuma hallaka wasu mutane a Legas inda ya jawo a ka sake samun sabani tsakanin ‘Yan Sanda da Sojoji.
Binciken da rundunar Yansandan Najeriya ta kaddamar ya bankado dadaddiyar alaka tsakanin wani hafsan Soja mai mukamin kyaftin da kasurgumin barawon mutanen nan da ake nema wurjanjan a jahar Taraba, Hamisu Bala Wadume.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari