Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojan saman Najeriya sun sake samun nasarar yin watsa watsa da dimbin mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Harama a wani samame da suka kai musu ta sama ta hanyar amfani da jiragen yaki.
Babban hafsan rundunar Sojan kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ya kai ziyara ga dakarun rundunar Sojin Najeriya dake bakin daga suna fafatawa da yan ta’addan kungiyar Boko Haram.
A jiya Tukur Y. Buratai ya yi wa Sojojin Najeriya wani babban alkawari a 2020. Laftanan Janar Tukur Yusuf Buratai ya fadawa Sojojin su yi kokarin ganin cewa Boko Haram ba su sake dawowa ba.
A jiya Sojojin Najeriya sun ziyarci tsohon Shugaba Goodluck Jonathan bayan an kai masa hari har gida. Jonathan ya ba Jami’an tsaro shawara su rika yin bincike game da kashe-kashen da aka yi.
Najeriya ta shiga uku domin kamar Jamhuriyyar Nijar ta na neman jawo wutan ta. Najeriya ce ta ke ba wasu kasashen Afrika wuta, yayin da ita kuma ta rasa wuta a gidanta.
A jiya ne ‘Yan ta’addan Boko Haram su ka yi yunkurin kai wani hari a babban birnin Jihar Yobe. Sojoji sun yi wuf sun taka masu burki.
Ana bukatar N30m a kan Dagacin Birnin Gwari, Alhaji Yusuf Abubakar Yahaya, wanda ya ke hannun masu garkuwa da mutane. Yanzu dai garkuwa da mutane ya yi kamari a Kaduna.
Kwanan nan filayen tsofaffin Gwmanoni da Sarakun zai koma hannun Makiyaya a Zamfara. Duka tsofaffin Gwamnonin Zamfara za su tafka asara ne bayan gwamna ya kawo wata doka.
Wani Mai tallar wiwi ya kai karar Masu laifi wajen ‘Yan Sanda. A dokar kasa da jihar Legas, amfani da tabar wiwi ya sabawa doka kafin a je ko ina.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari