Labarin Sojojin Najeriya

Mutuncin rundunar sojojin Najeriya ya zube - Gwamna Wike
Breaking
Mutuncin rundunar sojojin Najeriya ya zube - Gwamna Wike
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wike ya bayyana hakan ne ranar Lahadi yayin da ya halarci Coci domin bikin ranar tunawa da gudunmawar mazan jiya. A cewar gwamnan, 'yan Najeriya ba zasu karrama dakarun sojojin da ake hada baki da su domin tafka magudin zabe ba.

Yanzu-yanzu: 'Yan bindiga sun kashe sojoji a Kaduna
Breaking
Yanzu-yanzu: 'Yan bindiga sun kashe sojoji a Kaduna
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Sojoji hudu ne suka rasa rayukansu bayan da 'yan bindiga masu tarin yawa suka kai musu har a Unguwan Yako, kusa da Buruku a kan babban titin Kaduna zuwa Birnin Gwari. 'Yan bindigar sun bankawa motoci biyu na sojojin wuta a yayin m