Labarin Sojojin Najeriya
Wike ya bayyana hakan ne ranar Lahadi yayin da ya halarci Coci domin bikin ranar tunawa da gudunmawar mazan jiya. A cewar gwamnan, 'yan Najeriya ba zasu karrama dakarun sojojin da ake hada baki da su domin tafka magudin zabe ba.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum a ranar Juma’a ya bayar da motoci 70 ga rundunar sojin Najeriya tare da wasu hukumomin tsaro don taimakawa aiyukansu a jihar. A taron da aka yi a Maiduguri, Zulum ya mika ababen hawan ga...
Sojoji hudu ne suka rasa rayukansu bayan da 'yan bindiga masu tarin yawa suka kai musu har a Unguwan Yako, kusa da Buruku a kan babban titin Kaduna zuwa Birnin Gwari. 'Yan bindigar sun bankawa motoci biyu na sojojin wuta a yayin m
Ga maza masu tarin yawa a Najeriya, akwai matukar wuya a ga sun tunkari mace ma'aikaciya a rundunar sojin Najeriya da maganar soyayya. Komai kyan mace kuwa da sakin fuskarta, in har soja ce, akwai yuwuwar masu neman aurenta...
Dakarun sojin, wadanda suka ce sun yi aiki a rundunar sojojin kasa da kasa a kasar Liberia a baya, sun bayyana cewa manyan sojoji a rundunar soji sun yi burus da halin da suke ciki saboda kwadayi da son rai. Sun kara da cewa hatta
A cikin wani bidiyo dake yawo a shafukan sadarwa, an hangi gwamnan yana yi ma Sojoji tsawa tare da zarginsu da karbar cin hancin N1000 daga hannun direbobin dake bin babbar hanyar Maiduguri – Dammaturu.
Dakarun runduna ta 29 ta rundunar sojan kasa ta Najeriya ta hallaka mayakan kungiyar ta’addanci ta Boko Haram guda shida a wani arangama da suka kwasa da juna a kauyen Jakana na karamar hukumar Konduga na jahar Borno.
Kazalika, ya raunata matarsa tare da sauran wasu mutane hudu da suka hada da wani soja mai mukamin kofur. Jaridar Premium Times ta rawaito cewa majiyarta ta shaida mata cewa an garzaya da mutanen da ya raunata zuwa asibiti domin
Shugaban ‘Yan Sandan ya yi alkawarin fitowa Mutumin da ‘Yan Sanda su ka taba hakkinsa a Enugu kwanaki. Kwamishinan ‘Yan Sandan ya yi jawabin ne a Ranar Lahadi, 5 ga Watan Junairun 2019.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari