Labarin Sojojin Najeriya
Wanda ake zargin, Matthew Tokeme mai shekaru 50 ya shiga hannun ‘yan sanda a ranar Talata. An kama tsohon ma’aikacin a rundunar sojin saman Najeriya din tare da motar shi kirar Sienna wacce yake amfani da ita don fashi...
Mai kula da sashin yada labarai na rundunar sojin Najeriya, Kwanel Aminu Iliyasu, ya tabbatar wa manema labarai kama wacce ake zargin inda ya ce, 'Dakarun 1 Division Garrison ta kama wata 'yar bindiga mace a Unguwan Salaha a Marar
Mun ji cewa wasu 'Yan ta'addan Boko Haram sun kama wasu Bayin Allah a kasar Chad. Mutanen da aka cafke sun roki Shugaban kasa ya ceci su.
Ana so a binciki abin da ya faru a harin Garkida a Jihar Adamawa baya an zargi Sojojin Najeriya da zame kafa a lokacin harin Boko Haram. Jaridar Daily Nigerian ce ta fitar da wannan rahoto.
Dakarun rundunar Sojojin Najeriya sun kashe babban Alkalin kungiyar ta’addanci na Boko Haram, Akalin Alkalai Muhammad Shuwa a yayin wani samame da suka kaddamar a yankin tafkin Chadi.
A zaman jiya, Majalisa ta yi magana a sakamakon ta’adin da aka yi a Garkida inda ‘Yan ta’addan Boko Haram su ka kai farmaki a Gombi.
Wasu mazauna Garkida da ke karamar hukumar Gombi ta jihar Adamawa sun zargi rundunaar sojin saman Najeriya da kin daukar mataki yayin da mayakan Boko Haram suka kai musu hari a makon da ya gabata...
Mai girma Uwargidar Najeriya Aisha Buhari ta lissafo hanyar da za a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan. Daga ciki ta ce ya kamata Gwamnati ta kula da hakkokin Sojoji.
Taron ya samu halartar shugaban rundunar sojojin kasa na Najeriya; Laftanal Janar T. Y Buratai, takwaransa na sojojin sama; Air Vice Marshak Sadique Abubakar, da kuma na sojojin ruwa; Vice Admiral Ibok Ekwe Ibas, da kuma shugaban
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari