Labarin Sojojin Najeriya
Mai girma Uwargidar Najeriya Aisha Buhari ta lissafo hanyar da za a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan. Daga ciki ta ce ya kamata Gwamnati ta kula da hakkokin Sojoji.
Taron ya samu halartar shugaban rundunar sojojin kasa na Najeriya; Laftanal Janar T. Y Buratai, takwaransa na sojojin sama; Air Vice Marshak Sadique Abubakar, da kuma na sojojin ruwa; Vice Admiral Ibok Ekwe Ibas, da kuma shugaban
Kiran Shugaba Buhari ya tsige manyan ya na kara samun karbuwa a Najeriya bayan NBA ta fito ta na cewa a sauke shugabannin sojojin domin a kawo sababbin tsare-tsare.
Rundunar sojin Brigade 23 ta tabbatar da cewar soja daya ya mutu yayinda wani ya jikkata a lokacin da rundunar ya yi arangama da yan ta’addan Boko Haram wadanda suka kai hari Garkida a ranar Juma’a.
Ramalan Yero ya na ganin cewa ‘Yan siyasa su na da hannu a kan matsalar rashin tsaro. Wanda ya ce abubuwa biyu su ka kawo rashin tsaro a kasar nan.
Akalla miyagun yan bindiga 13 ne suka sheka barzahu bayan karanbatta da dakarun rundunar Sojin Najeriya a jahohin Zamfara, Kebbi da Katsina a karkashin aiki na musamman mai taken Operation Hadarin Daji.
Dan kasuwar kasar Ghana kuma sananne a harkar yada labarai, Osei Kwame Dsepite na daya daga cikin ‘yan kasuwar kasar Ghana masu tarin nasara a kasuwancinsu...
A sabuwar dokar sabon tsarin saka kaya a rundunar sojin, mabiya addinin Sikh da Musulmai zasu iya neman 'yancinsu na addini domin yin rawani, barin gemu da amfani da hijabi kuma za a amince da bukatarsu matukar shigarsu bata nuna
Masu zanga - zangar sun rufe hanya tare da kona taya a kan kwalta kafin daga bisani jami'an 'yan sanda su yi amfani da barkonon tsohuwa wajen tarwatsa su. A farkon makon nan ne rundunar sojojin kasar Sudan ta fitar da jerin wasu
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari