Labarin Sojojin Najeriya
An yi wata gwabzawa tsakanin Sojoji da 'Yan Boko Haram a Garin Baga. A sanadiyyar wannan karo, an yi raga-raga da ‘Yan ta’adda har 20 inji Janar John Enenche.
Wata tawagar 'yan sanda a karakshin jagorancin CSP Yahaya Adesina, DPO na ofishin Ilemba Hausa Division, ta samu nasarar kama sojojin bogin da su ka harbe saja
A watan Yuni, za a fito da tsofaffin ‘Yan Boko Haram a cikin Jama’a a Najeriya. Janar John Enenche ya ce tubabban ‘Yan ta’addan akalla 603 za su shigo Gari.
A cikin sanarwar da rundunar soji ta wallafa a shafinta na tuwita, ta bayyana cewa ta samu nasarar kama mambobin kungiyar 'yan ta'adda mai suna 'Bassa'. An kama
A jiya Asabar ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa Sanata Masi Binta Garba ta’aziyyar mutuwar Mahaifinta wanda ya yi masa direba a gidan soja a baya.
Rahoton, wanda ya fito daga hedikwatar ofireshon Lafiya Dole ya bayyana cewa mayakan sun fuskanci tirjiya da mayar da martani daga dakarun soji tare da kashe da
A cewar Enenche ko a ranar 10 ga watan Mayu sai da yan Boko Haram suka jibge iyalansu mutum 72 a daidai kofar shiga karamar hukumar Ngala da misalin karfe 8:30.
Ya bayyana cewa daga baya sun sallami Bala da wasu sauran matasa hudu bayan sun gano cewa basu da laifi, amma a hanyarsu ta fita daga ofishin, sai wani soja ya
Kasar Jamhuriyar Nijar wanda ita ma ta na cikin masu fama da rikicin Boko Haram a yankin Sahel, ta yi wa wani namijin kokari inda ta hallaka ‘yan ta’ddan 75.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari