Labarin Sojojin Najeriya
Donald Trump ya fadawa Sojojin Amurka su bindige jiragen Iran. Sojin Iran sun yi raddi da cewa, Donald Trump ya ceto rayukan mutanen da cutar COVID-19 ta kashe.
NAFOWA ta yi rabon kayan ne domin bikin cikar rundunar Sojan sama shekara 56 da kirkira, don haka ta yi amfani da wannan dama domin faranta ma jama’a marasa gal
Shelkwatar tsaro ta rundunar Sojin Najeriya ta sanar da mutuwar wasu gungun yan bindiga dadi a jahar Zamfara har guda 21 bayan wata kazamar karanbatta da suka y
Shelkwatar rundunar Sojin Najeriya ta sanar da halaka wasu gungun yan bindiga dadi da dakarun rundunar Sojan sama suka yi a kauyen Maguga cikin karamar hukumar
Wasu Miyagu sun kashe Bayin Allah ana tsakiyar fama da COVDI-19 a Jihar Katsina. Hakan na nufin annobar Coronavirus da ‘Yan ta’adda sun hadu sun burmawa jihar.
Shugaban kwamitin Sojan kasa a majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume ya bayyana komawar babban hafsan Sojan kasa, Tukur Yusuf Buratai jahar Borno ya yi daidai.
Bisa la'akari da yanayin fama da annobar cutar covid-19 da ake ciki, jaridar ta zargi Buratai da sabawa umarnin hukuma na nesanta da saka takunkumi domin rufe
A makon jiya ne Buratai ya sanar da komawarsa yankin arewa ta gabas bayan rahitotanni sun bayyana yadda sojojin kasar Chadi, a karkashin shugaban kasarsu, Idris
A wani atisayen da rundunar soji ta gudanar a kauyen Sarwa da ke karamar hukumar Isah a jihar Sokoto, sojoji sun kashe gagararren mai safarar bindigu da ake kir
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari