Labarin Sojojin Najeriya
A cikin wasikar da ya rubuta, Janar Moursal ya yi zargin cewa shugaba Deby ya watsar da tsofin abokan aikinsa sojoji da ke garin Guera a yankin kudu maso gabas
Rundunar sojin sama na operation lafiya dole sun yi raga-raga da yan ta'addan Boko Haram a mabuyarsu da ke dajin Sambisa a lokacin da suke tsaka da yin taro.
Majalisar dattawa ta fadi dalilin da ya sa Boko Haram ta ke galaba a kan Najeriya. Ahmad Lawan yavce siyasa ce ta sa aka gaza kawo karshen matsalar rashin tsaro
Mutum 50 ake tsoron an kashe a Katsina a wani danyen harin ‘Yan bindiga da ya sheka da mutane 50 lahira. An dade ana kashe mutane Jihar Shugaban kasar Najeriya.
A farkon shekarar nan ne Buratai ya sanar da komawarsa jihar Borno mai fama da rikicin Boko Haram. A cikin wata sanarwa da Buhari Sallau, hadimin shugaban kasa,
Majalisar Najeriya ta na so a dawo da Sojojin da su ka yi ritaya bakin aiki. ‘Yan Majalisa su na ganin kasar nan ba ta da isassun sojojin da za su yaki ta'adda.
Da ya ke magana da manema labarai, Magashi ya ce wannan matsala na daga cikin abubuwan da ya gabatar yayin taron majalisar zartarwa na mako - mako da aka gudana
Sanarwar ta bayyana cewa tuni aka fara bincike a kan kai hari tare da sanar da cewa za a bayyana sunayen sojojin da aka kashe a cikin sa'o'i 24. Sai dai, sanar
Majalisar wakilai ta bukaci hukumomin rundunar sojin kasar da su dauki karin dakarun soji 100,000 domin cike gurbin rashin isassun soji da kasar ke fama dashi.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari