Labarin Sojojin Najeriya
A cewar Janar Enenche, rundunar soji ta kai harin ne; "ranar 3 ga watan Yuli a cigaba da atisayen rundunar soji na karasa murkushe mayakan kungiyar Boko Haram
Manjo Janar Enenche, a ranar Alhamis yayin taron manema labarai a kan ayyukan sojojin ya ce rundunar sojin ba ta san wadanda ke daukan nauyin 'yan Boko Haram.
Majalisar wakilai ta na kokarin ceto jami’in da ya caccaki Janar Tukuru Buratai. ‘Yan majalisa ta sun ce babu dalilin kama Sojan saboda ya soki shugabanninsa.
A yau, Alhamis, ne rundunar sojin Najeriya ta ce ba alhakinta ba ne gudanar da bincike tare da tona asirin ma su daukan nauyin kungiyar Boko Haram da takwararta
Rundunar sojojin Najeriya karkashin jagorancin Tukur Buratai ya ta kafa babban sansanin sojoji a jihar Katsina a kokarinta na magance matsalar tsaro a yankin.
Mai martaba Umar Faruk Umar ya ba Sojojin Najeriya shawara bayan da Janar Buratai ya ziyarci Sarkin Daura. A jiya Shugaban kasa Buhari ya kaddamar da aikin gas.
Wani hatsabibin mai garkuwa da mutane ya fada hannun Sojoji. Sojojin kasar sun yi ram da mai sace mutanen ne a wani hari da Operation Whirl Stroke su ka kai.
Ma'auratan cikin wani takardar kara da wani Apeh Abuchi ya shigar a madadinsu, sun ce an hana su ganin lauya kuma ba a sanar da su laifin da suka aikata ba tun
Wadanda Boko Haram su ka sace su na neman ceton Gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari a wani bidiyo. Bidiyon ya shiga hannun jaridar Daily Trust ne dazu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari