Labaran Duniya
Kakakin ƴan sandan da aka tuhuma, Orlando Ikeokwu, ya tabbatar da faruwar lamarin ta hannun mai rahotonmu. A cewarsa, babu wani ɗan sanda da ya rasa ransa a sak
An umurci wata tsohuwar sarauniyar kyau ta yi murabus daga aikinta a asibiti saboda 'kyan ta ya yi yawa'. An nada Claudia Ardelean, mai shekaru 27 ta yi aiki a
Rahotanni daga kasar Saudiyya sun bayyana cewa, gwamnatin kasar ta garkame wasu masallatai da aka samu wasu mutane dauke da Korona a ciki. An kuma bude wasu.
A makon nan aka kai karar babban bankin Najeriya CBN zuwa kotu. Rahotanni sun ce hana amfani da Cryptocurrencies ya sa an shigar da CBN da SEC kotu a Najeriya.
A karshen makon jiya babban bankin CBN ya yi karin haske a kan hana Cryptocurrencies a Najeriya. CBN ya ce Bankuna da dama sun raba kansu da cryptocurrencies.
‘Yan Majalisar wakilai su na binciken saba dokar da Ma’aikatan Kwastam su ka rika yi, sun ce sun gano aika-aikar da Hukumar kwastam su ke yi tun shekarar 2014.
A makon nan hugaban kasar Amurka ya ba haifaffar Najeriya mukami a Gwamnatinsa. Enog Ebong ta taba aiki har ta zama mataimakiyar Darekta kafin ta bar USTDA.
A kwabakin baya ne Legit.ng ta rawaito cewa Misra, wacce yanzu ake kira 'Egypt', ta sanar da cewa wasu masu binciken ma'adanan karkashin kasa sun bankado wani
Duk da tarin kalubalen dan yan Najeriya kan fuskanta wajen samun bizar fita kasashen waje, akwai wasu jerin kasashe 44 da za su iya zuwa ba tare da biza ba.
Labaran Duniya
Samu kari