Labaran Duniya
A karshen makon jiya babban bankin CBN ya yi karin haske a kan hana Cryptocurrencies a Najeriya. CBN ya ce Bankuna da dama sun raba kansu da cryptocurrencies.
‘Yan Majalisar wakilai su na binciken saba dokar da Ma’aikatan Kwastam su ka rika yi, sun ce sun gano aika-aikar da Hukumar kwastam su ke yi tun shekarar 2014.
A makon nan hugaban kasar Amurka ya ba haifaffar Najeriya mukami a Gwamnatinsa. Enog Ebong ta taba aiki har ta zama mataimakiyar Darekta kafin ta bar USTDA.
A kwabakin baya ne Legit.ng ta rawaito cewa Misra, wacce yanzu ake kira 'Egypt', ta sanar da cewa wasu masu binciken ma'adanan karkashin kasa sun bankado wani
Duk da tarin kalubalen dan yan Najeriya kan fuskanta wajen samun bizar fita kasashen waje, akwai wasu jerin kasashe 44 da za su iya zuwa ba tare da biza ba.
Kila a mako mai zuwa sabon tsarin harajin shigo da motoci zai fara aiki. Hameed Ali ya ce gwamnati kawai ake jira kafin a ga fararashin motocin duk sun karye.
Bayan Trump ya bar mulki, an dawo da maganar takarar Okonjo-Iweala a WTO. Wasu Shugabannin Amurka sun aikawa shugaban kasa Joe Biden takarda a game da batun.
Wata ‘Yar Majalisa ta yankin Georgia ta kawo maganar tsige Joe Biden daga hawansa mulki. Sabon shugaban kasa ya na fuskantar barazanar Majalisa ta tsige shi.
Dazu nan jagoran adawa, Atiku Abubakar ya gabatar da kokon bara a madadin mutanen Najeriya gaban Joe Biden. Daga ciki yana rokon a taimaka wajen harkar tsaro.
Labaran Duniya
Samu kari