Labaran Duniya
Kasar Amurka ta zargi Najeriya da yin rufa-rufa a kan kisan da sojojin Najeriya suka yi wa daliban malamin Shi'a na Harkar Musulunci a Najeriya, Sheikh Zakzaky.
Legit.ng ta zakulo jerin sunaye da hotunan shugabannin kasashen Afrika bakwai wadanda ke da yawan shekaru amma kuma har yanzu suke kan karagar mulki a yankinsu.
Rahotanni sun ce wata majiyar tsaro ta bayyana cewa an kama wasu sojoji biyo bayan yunƙurin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar a yau Laraba, 31 ga watan Maris.
Wata dattijuwa 'yar shekaru 62 ta shiga makarantar firamare don yakar jahilci tare da burin yin aikin soja ko kuma tsayawa takarar majalisar dokoki a yankinsu.
An yi jana’izar babban Malamin Musulunci kuma tsohon Limamin Masallacin Harami na birnin Makkah a Saudiyya, Sheikh Muhammad Ali Al-Sabuni a kasar Turkiyya.
A makon da ya gabata ne ake ta yada wani bidiyo da ke nuna yadda sararin samaniyar Masallacin Ka'aba da ke kasar Saudiyya ya rikide ya zama ja jazur, an gano.
Najeriya ce ta 17 a kasashe mafi farin ciki a Afrika kamar yadda yake a rahoton kasashe mafi farin ciki na Kungiyar Hadin Gwiwar Cigaba ta Majalisar Diniya.
Shugabar kasar ta Tanzania, Samia Suluhu ta bayyana cewa ba ta da wata matsala wajen mika wuya ga mijinta domin yin hakan ba yana nufin kaskanci bane illa so.
A ci gaba kokarin sanya dokar kullen Korona a Turai, dubban turawa su fito zanga-zangar nuna kin amincewarsu ga tsaurara dokar kullen ta Korona nahiyar Turai.
Labaran Duniya
Samu kari