Labaran Duniya
Tsohon jakadan Amurka a Najeriya, John Campbell, ya yi martani kan lamarin Pantami, ya ce 'yancin fadin albarkacin baki da tunani na cikin tsarin kasar Amurka.
A yau Juma'a ne ake gudanar da jana'izar tsohon shugaban Chadi Idriss Deby wanda ya mutu a farkon mako saboda raunukan da ya ji lokacin fafatawa da yan tawaye.
Shugaban Amurka, Joe Biden, ya tattauna da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da sauran shugabannin duniya 39 a taron koli kan canjin yanayi wanda aka fara yau.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Amurka, Walter Fredrick "Fritz" Mondale ya riga mu gidan gaskiya, The Nation ta ruwaito. Mondale wanda ya rike mukamin mataimak
Firaministan Pakistan ya bayyana rashin jin dadinsa ga yadda lamarin batanci ga Annabi ya yawaita a duniya. Ya bukaci shugabanni da su tsaurara hukunci a kansu.
Wata kafar watsa labarai a kasar Libya ta sake ruwaito wa cewa karin wasu yan Nigeria fiye da uku sun sake karbar addinin musulunci a kasar. A cewar rahoton da
Gobarar ta tashi ne da misalin karfe 4:00 na yamma a makarantar firamare da ke unguwar Pays Bas a birnin Yamai, inda azuzuwa 28 da aka yi su da zana suka kone.
A yau kasar Saudiyya ke zuba na'urorin zuba ido don duba jinjirin watan Ramadana. A duk shekara kasar Saudiyya kan yi amfani da na'urorin zamani don duba watan.
A yau ake sa ran sake lashe zaben Idris Derby shugaban kasar Chadi. Derby ya share shekaru sama da 30 yana mulki a Chadi, wanda a zaben yau ma ke sa ran shi zai
Labaran Duniya
Samu kari