Labaran Duniya
Wasu mutane ɗauke da makami sun kashe yarinya yar shekara 13 a Anguwan Magaji, inda hakan ya fusata mazauna ƙauyen suka fito suka rufe hanyar Kaduna-Abuja.
A yau Alhamis shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya fara ziyarar aiki ta kwana ɗaya a Maiduguri, Borno. Shugaban ya kai ziyara fadar mai martaba shehun Borno
Wani tsohon Ɗan takarar shugaban ƙasa ya shigar da ƙara gaban kotu kan a dakatar da INEC daga shirin zaɓen 2023, sannan a gaggauta rantsar da shugaban ƙasa.
A baya dai hukumomin ƙasar Saudi Arabia sun bayyana cewa, sun daina yankewa ƙananan yara hukuncin kisa. A halin yanzun ƙasar ta yanke wa wani hukuncin kisa.
Har yanzun gwamnatin Neja na nan akan bakarta cewa ba zata biya kuɗin fansa domin kuɓutar da ɗaliban islamiyyar Tegina ba. Yaran sun kamu da rashin lafiya.
Jihar Neja na daga cikin jihohin da matslar tsaro tafi ƙamari a halin yanzu. Gwamnan jihar ya jihar ya sake bullo da wata sabuwar hanya domin magance matsalar.
A wasu yan watanni da suka gabata, jami'an tsaro musammn yan sanda suna fuskantar hari daga yan bindiga a kudancin ƙasar nan. Gwamna Uzodimma yace bai dace ba.
Yayin da gwamnonin kudu suka amince da dokar hana makiyaya kiwo a fili, wata ƙungiya da ba'a san ta ba, ta yi barazanar kai hari jihar Delta kan hana kiwo.
Rahotanni sun tabbatar da an kashe shugaban ƙungiyar yan ta'addan Boko Haram, Abubakar Sheƙau, a halin yanzun ragowar yan boko haram na cikin mawuyacin hali.
Labaran Duniya
Samu kari