Labaran Duniya
A cikin bidiyon, an gano shugaban kasar Amurka, Joe Biden tare da matarsa Jill Biden suna tseren tuka keke cike da karfi da kuzari duk da yawan shekarunsu.
Bayan bullowar cutar Korona daga kasar China, hakazalika an samu bullowar wata sabuwar kwayar cuta daga China wacce ake samu daga jikin kajin gona daka ake kiwo
Hotonan wani yaro da ya shigo birni bayan share shekaru a daji sun jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta in da ake ta mamakin lamarinsa da alhinin ya aka yi.
Mutumin da ya yi yunkurin kashe Limamin Masallacin Harami da ke Makkah a lokacin da yake gabatar da hudubar Sallar Juma’a ya yi ikirarin cewa shi ne Mahadi.
Bincike ya gano yadda kasar China ke amfani da wasu na'urori da ta dasa kan musulman kabilar Uyghur don gano bacin ransu da damuwarsu cikin sauki haka kawai.
Sojojin ƙasar Mali sun tsare Shugaba Bah Ndaw, Farai Minista Moctar Ouane da ministan tsaro Souleymane Doucoure a ranar Litinin kamar yadda kamfanin dillancin l
Ofishin Farai Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, a ranar Alhamis ta sanar da tsagaita wuta domin kawo karshen rikicin da ta kwashe kwanaki 11 tana yi da kun
Ƙasar Amurka ta cafke babban mai taimakawa gwamnan Ogun, Dapo Abiodun, bisa zargin yin sama da faɗi da dala dubu $350,000 na tallafin marasa aikin yi a ƙasar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tashi daga Abuja zuwa Paris, Faransa, ziyarar aiki na kwanaki hudu hudu domin halartar taron Kasashen Afirka a ranar Lahadi.
Labaran Duniya
Samu kari