Labaran Duniya

Da Dumi Dumi: Osinbajo ya jagoranci zaman Majalisa
Da Dumi Dumi: Osinbajo ya jagoranci zaman Majalisa
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yayin da a jiya Laraba shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kwashi 'yan kallo a zauren majalisar tarayya yayin gabatar da kasafin kudin kasa na 2019, Mataimakin sa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya jagoranci zaman majalisar zantarwa.