Labaran Duniya
Hukumar 'yan sanda a jihar Kebbi su na binciken kisan wata mata da diyarta mai shekaru uku a duniya, a kauyen Dole Kaina da ke karamar hukumar Dandi, a jihar ta Kebbi. Jami'in hulda da jama'a na hukumar 'yan sandan, DSP Nafiu...
Hukumar 'yan sanda a jihar Jigawa ta kama wani saurayi dan shekara 22, mai suna Gambo Sa'idu, wanda ke zaune a kauyen Badakoshi, a karamar hukumar Gwaram, da ke jihar Jigawa, da laifin sarewa dan uwanshi kai, yayinda su ke...
A yau Alhamis 28 ga watan Maris za a gabatar da zaben gwamnoni a jihar Adamawa karo na biyu. Inda aka wakilta wani mataimakin shugaban hukumar 'yan sanda na kasa akan ya sanya ido akan zaben. Zaben wanda za a gabatar da shi...
Ministan harkar wutan lantarki da ayyuka da kuma gidajen kasar nan yace an daina dauke wuta a wasu wurare a dalilin kokarin gwamnatin shugaban kasa Buhari. Fashola yace zai yi wa ‘Yan Najeriya cikakken bayani nan gaba.
Wani tashin hankali da ya afku a jiya Talata 26 ga watan Maris, a kauyen Barebari dake karamar hukumar Ringim cikin jihar Jigawa. A ranar Talatar da misalin karfe 11 na safe, mutanen Kauyen wanda yawansu ya kai kimanin 1,000...
An samu gawar wani malamin jami'a mai suna Patrick Okojie, wanda ke koyarwa a wata jami'a dake karamar hukumar Auchi cikin jihar Edo, an samu gawar tashi ne bayan kwanaki hudu da bacewar shi...
Mai magana da yawun majalisar wakilai ta tarayya, Abdulrazak Namdas (APC Adamawa), ya bayyana burinsa na fitowa neman takarar kujerar Kakakin Majalisar Wakilai. Namdas wanda ya bayyana hakan jiya Talata, 26 ga watan Maris, a...
Fasinjojin wani jirgi da ya ta so daga filin sauka da tashin jirage na birnin London, sun cika da mamaki, ya yinda suka tsinci kan su a birnin Edinburgh, da ke kasar Scotland, saboda su dai sun san cewa a birnin Dusseldorf da ke..
Shahararren mawakin siyasar nan na arewacin Najeriya Dauda Kahutu Rarara, ya bayyana wasu dalilan sa da yasa ya yi wakar sa ta 'Ta leko ta labe'. A wata hira da yayi da 'yan jarida, fitaccen mawakin yayi bayani kamar haka...
Labaran Duniya
Samu kari