Labaran Duniya

An harbe masu garkuwa da mutane guda 3 a Kaduna
An harbe masu garkuwa da mutane guda 3 a Kaduna
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yau Larabar nan ne 3 ga watan Afrilu rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta ba da sanarwar cewar ta harbe wasu mutane uku da ake zargin 'yan garkuwa da mutane ne, wadanda suka yi kokarin shiga cikin kamfanin gine-ginen nan na...