Labaran Duniya
Fitaccen dan wasan damben nan na kasar Amurka, Mike Tyson ya bayyana cewa yana kashe dalar Amurka dubu arba'in ($40,000) kimanin naira miliyan sha biyar (N15,000,000), a kowanne wata akan tabar wiwi...
Rahotanni sun kawo cewa yawan adadin mahajjatan Najeriya wadanda suka mutu a kasa mai tsarki ya kai tara. Dr. Ibrahim Kana, Shugaban tawagar likitoci na hukumar kula da mahajjatan Najeriya (NAHCON), ne ya tabbatar da hakan.
Aliko Dangote ya samu jika bayan haihuwar Diyarsa. Hajiya Fatima Dangote ta haifi yarinya a kasar waje. Fatima da Halima su na cikin ‘Ya ‘yan Dangote wadanda ke aiki da shi.
Michelle Obama, Barack Obama, Bill Gates, Oprah Winfrey, Donald Trump da Queen Elizabeth sun fito a cikin mutanen da aka fi so a duniya. Sai dai kuma wani abu da ya faru shine, Angelina Jolie da ta saba zuwa ta daya jerin sunayen.
Diezani Alison Madueke ta karyata zargin da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari da hukumar EFCC sukayi mata na cewar ta yi sama da fadi da dukiyar talakawar Najeriya a lokacin da take aiki...
Shugaban kasar Guinea, Farfesa Alpha Conde ya iso jihar Katsina a ranar Asabar, 10 ga watan Augusta domin yin bikin sallah tare da takwararsa na Najeriya, Shugaba Muhammadu Buhari. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ta ruwai
Allah yana shiryar da wanda ya ga dama a lokacin da ya so. Ko da makiyanshi idan ya so sai ya mayar dasu masoyanshi cikin lokaci kankani. Tarihi ya kawo labarai masu yawan gaske na mutanen da ba sa kaunar Musulunci amma da sun...
Gwamna Bala Muhammad na jihar Bauchi, ya ce shi da wasu mukarrabansa da suke aikin hajjin suna zaune ne a gidan alhazai na gama-gari daga jihar, maimakon kasaitaccen masauki ko otal.
Tun bayan lokacin da ta fara shan tabar wiwi tana shekara 10, Melita Gordon ta bayyana cewa ba za ta taba daina sha ba har mutuwar ta. A cewar matar 'yar kasar Jamaica, ta ce idan ta daina shan tabar wiwin za ta mutu ne. Wannan...
Labaran Duniya
Samu kari