Labaran Duniya
Kasar China zata sake rubuta Bibul da Qur’ani don su ‘daidaita da zamani’ sakamakaon durkushewar kungiyoyin addinai na kasar, wani rahoto ya bayyana. Sabbbin littafan addinan ba zasu kunshi wasu abubuwa da suka ci karo da dukkan..
Wasu Yahudawa masu tsaurin ra'ayi sun kai hari masallacin Aksa dake gabashin Kudus. Sun kutsa cikin masallacin tare da jami'an tsaro masu kula da lafiyarsu...
Najeriya ta shiga uku domin kamar Jamhuriyyar Nijar ta na neman jawo wutan ta. Najeriya ce ta ke ba wasu kasashen Afrika wuta, yayin da ita kuma ta rasa wuta a gidanta.
An yanke wa wani malamin jami’a hukuncin kisa bayan da ya yi batanci ga Annabi Muhammaadu SAW a shafinsa na sada zumunta. Malamin jami’ar mai suna Junaid Hafeez, ya kasance a tsare ne tun bayan da ya wallafa kalaman cin mutunci ga
Gasar haddar Qur'ani mai girma ta duniya ta shekarar nan ta cika da abubuwan mamaki. Hakzalika, an kafa babban tarihi don an samu wani matashi mai shekaru 17 a duniya da ya lashe gasar.
Wata mata mai shekaru 24 ta salube bayan da mijinta ya watsa mata tafasasshen ruwa hade da soyayyen man girki. Matar mai suna Winnie Wambua ta yi ikirarin cewa, tsohon mijin nata mai matsakaicin shekaru mai suna Henry Mugonda...
Shugaban kasar Zambia, Edgar Lungu, ya bukaci jakadan kasar Amurka da ya bar kasarsa a kan rokon gwamnatin da yayi ta duba, bayan da aka yankewa wasu ‘yan luwadi hukuncin kisa a kasar...
Idan da mai karatu zai tambaya kakaninshi sirrin doguwar rayuwa, akwai tabbacin ba zasu kira kasa da yashi ba a cikin jerin. Amma kuma, Kusma Vati daga Varanasi mai shekaru 80 a kasar Indiya, ta tabbatar da cewa cin kasa da...
Wata budurwa ‘yar Najeriya mai amfani da suna @ifeoluwa.oluwa.712 a shafinta na Intsagram ta zargi cewa, an hari ‘yar wasan kwaikwayo Angela Okorie ne saboda an kamata tana lalata da mata da miji...
Labaran Duniya
Samu kari