Labaran Duniya
An gano cewa babu kaidin da aka sa wajen waya da hawa dandalin sada zumunta a Najeriya. Isa Pantami ya ce rahoton da ke yawo cewa ana bibiyar wayan jama’a ba gaskiya bane.
Buhari ya bayyana cewa bude iyakokin kasar ya dogara ne a kan rahoton kwamitin bangare uku da ya hada da gwamnatocin Najeriya, na jamhuriyar Benin dana jamhuriyar Nijar.
Ladanin da wani mutum ya soka wa wuka a wuya yayin da yake kiran sallah ya bayyana cewa ya yafewa wanda ya kai mishi harin. Raafat Maglad, wanda yake cikin shekarunshi na 70 ya baro asibitin da aka kaishi a London sannan ya dawo..
Kafin zuwan shugaban kasar Amurka kasar India a mako mai zuwa, wani mutum dan kasar India ya bukaci hukumomi da su tallafa masa cika burin shi na rayuwa na ganin Donald Trump...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci kasar Amurka da ta soke hanin da ta yi mata na bai wa al’umman kasar bizar shiga kasarta. Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Aregbesola ne ya gabatar da wannan rokon.
Dan kasuwar kasar Ghana kuma sananne a harkar yada labarai, Osei Kwame Dsepite na daya daga cikin ‘yan kasuwar kasar Ghana masu tarin nasara a kasuwancinsu...
Kowanne mai shago na damuwa da yadda kwastomomi ke satar musu kayayyaki don basu iya zama a kowanne kungu na shagon. A shekaru da dama, hakan ya zama babbar matsala ga ‘yan kasuwa amma sai gas hi wani dan Najeriya ya shawo...
Wata mata daga kasar Amurka ta zama abar kwatance wajen jajircewa, bayan ta kai wani babban matsayi a wajen aikinta. Pam Talbert wacce tayi aiki a makarantar a matsayin mai shara da goge-goge ta kai matsayin mataimakiyar...
Emauni Jeanise Manley ta zama marubuciya a lokacin da take da shekara 5 a duniya, kuma ta zama abin kwatance a cikin abokananta ta hanyar taimaka musu...
Labaran Duniya
Samu kari