Labaran Duniya
Alhaji Aliko Dangote ya ce ya na goyon bayan Gwamnatin Buhari kan rufe iyakan kasa. Dangote ya ce hana shigowa Najeriya ba zai yi tasiri a kansa ba.
Ana sa ran cewa a 2021 Dangote zai rika fitar da tattaccen man fetur zuwa kasashen Afrika. Matatar Dangote za ta iya tace gangar mai 650, 000 a kowace rana.
Musulunci addini ne mai cike da dabaru. Mutane masu fahimta ne kadai suka fahimci addinin da kyau. A wata tattaunawa da aka yi da wata marubuciya mace wacce ta karba lambobin yabo, ta bayyana cewa addinin ne mai matukar rinjaye.
Wani bidyon matasa biyu daga kasar Ghana ya jawo hankulan jama’a ta yadda suka dinga shanye lemuka a wani babban shago ba tare da an gano su ba. Matasan da har yanzu ba a san ko su waye ba sun bayyana ne a matsayin abokan juna...
An gano wani Karen da ke dauke da cutar coronavirus a garin Hong Kong da ke kasar China. Yvonne Chow Hau Yee ta kai karenta asibitin dabbobi da ke yankin Happy Valley kuma a sakamakon da ya bayyana...
Bara dai wata irin dabi’ace ta tsayawa roko daga jama’a ba tare da an tashi an nemi na kai ba. Mutane da yawa sun mayar da bara sana’a kuma a ita suke samun na ci, sha da sutura...
Lafarge Africa Plc, wata kamfanin siminti ta tabbatar da cewar dan kasar Italiyan da ya kasance mutum na farko da aka samu yana dauke da cutar Coronavirus a Najeriya ya ziyarce ta a Ekwekoro, jahar Ogun.
Kungiyar kwallon kafa ta Newcastle ta haramta yin musabaha a tsakanin yan wasanta a kokarin da ta ke yi na hana yaduwar cutar Coronavirus, shugaban kungiyar Steve Bruce ya bayyana a ranar Juma’a, 28 ga watan Fabrairu.
Wata mahaifiya mai kananan shekaru ta jawo hankulan mutane a kafafen sada zumunta sakamakon kwazon da ta nuna yayin jarabawar da ta yi bayan lokaci kalilan da ta haihu...
Labaran Duniya
Samu kari