Labaran Duniya
Gwamnatin Najeriya karkashin shugaban kasa Buhari, na ci gaba da gwagwarmaya domin ganin ta shawo kan annobar coronavirus wacce ta addabi duniya baki daya.
A cewar hukumar IMF, Najeriya za ta samu kanta cikin matsin lambar tattalin arzikin da ba ta taba gani ba, a daidai lokacin da ake fama da annobar COVID-19.
Melinda Gates ta yi gargadin cewa idan har duniya bata dauki matakin gaggawa da ya dace ba, toh shakka babu za a tsinci gawawwaki a fadin unguwanni a Afrika.
Wata mata mai yara biyar da aka ambata da suna Shabnum Sadiq ta mutu bayan ta kamu da cutar coronavirus a lokacin wani tafiya da ta yi zuwa kasar Pakistan.
Da ya ke magana da manema labarai a gidan gwamnatin jihar Bauchi, gwamnan ya ce halin da ya tsinci kansa a ciki ya sauya rayuwarsa har abada. Gwamnan ya mika go
A kwanakin baya bayan nan ne kasar Afrika ta Kudu ta nada Okonjo-Iweala a matsayin mamba a kwamitin da zai ke bawa shugaban kasarsu shawara a kan harkokin tatta
‘Yan sanda sun kama shugaban ma'aikatan shugaban kasar Congo a ranar Laraba, 8 ga watan Afrilu, a Kinshasa, babban birnin kasar kan zargin karbar cin hanci.
Gwamnatin tarayya ta karbi sawu na biyu na kayan agaji da jami’an lafiya daga kasar China, duk a kokarinta na yakar mummunan annobar nan ta cutar coronavirus.
Gwamnatin Sokoto ta gano mutane 29 da suka dawo jahar daga kasashen waje da wasu yankunan kasar a kokarin da ake na hana yaduwar cutar Coronavirus a jahar.
Labaran Duniya
Samu kari