Labaran Duniya
Wani masallaci da ke garin Tehran an mayar dashi kamfanin hada takunkumin fuska. Mata kuwa masu aikin sa kai wadanda ke kula da baki a tsohon filin yaki na Iran
Shugaban kasar Chadi, Idriss Deby ya yi kira ga shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau, da ya fito daga maboyarshi tare da mika kanshi ko kuma a halaka shi...
Gwamnatin kasar Ghana ta sanar da wasu shirin tallafi da ta tanadar wa al’ummanta domin rage masu radadin lamura sakamakon annobar coronavirus wacce ta mamaye
Yan sanda a kasar Afirka ta Kudu sun kama wani ango da amaryarsa da malamin coci da kuma baki 40 da suka karya dokar hana fita da hukumomi suka sanya don corona
Benaoyagha Okoyen, karamin jakadan Najeriya a kasar Birtaniya, ya tabbatar da mutuwar yan Najeriya uku wadanda suka kamu da cutar Coronavirus a kasar Amurka.
Majalisar dinkin duniya ta jinjinawa Najeriya a kan yadda take kokarin shawo kan annobar coronavirus. A nahiyar Afrika, kasar Najeriya ce kasar da ta fi...
Iyalan mutum daya a kasar Spain wadanda suka hada da matar shi da yara 11 duk sun kamu da muguwar cutar coronavirus. Kamar yadda shafin Linda Ikeji ya ruwaito..
Kanun labarai na kwanakin nan na bayyana faduwar da 'yan kasuwa suke yi ne sakamakon muguwar annobar coronavirus. Akwai kuwa jama'ar da ke ta kokarin taimakon..
Geoffrey Onyeama, ministan harkokin waje, ya ce babu wani boyayyen manufa da ya sa wasu kasashe kwashe yan kasarsu daga Najeriya. Akalla turawa 637 aka kwashe.
Labaran Duniya
Samu kari