Labaran Duniya
A bidiyon, an ga dan sandan na kin karbar cin hanci ko kuma kudin goro wanda direbobi suka saba bai wa 'yan sandan kan hanya. Ya ja kunnen direban tkan haka.
Wasu 'yan bindiga sun budewa masu bauta wuta a yammacin Talata a wani masallaci da ke tsakiyar Afghanistan. A take suka halaka mutum takwas da ke buda baki.
Ana zargin cutar COVID-19 ta harbi Ministoci da ‘Yan Majalisa rututu a kasar Chile. Wannan ya sa aka killace ‘Yan Majalisar Tarayya da wasu Ministoci a kasar.
An yi wata gwabzawa tsakanin Sojoji da 'Yan Boko Haram a Garin Baga. A sanadiyyar wannan karo, an yi raga-raga da ‘Yan ta’adda har 20 inji Janar John Enenche.
Kasar Amurka ta fallasa ta’adin da China ta ke shirin yi wajen kirkiro maganin COVID-19. Ma’aikatar kasar ta fito ta ce wannan zargi da ake yi ba gaskiya ba ne.
Mun ji cewa duk wanda su ka kamu da COVID-19 a Kasar Mauritius sun warke kaf yanzu. Mauritius ta bi sahun Lesotho wajen warkar da gaba daya masu Coronavirus.
Wasu ‘Yan Sanda sun kama Edwin Congo a cikin farkon makon nan. An yi ram da shi ne bayan ya ajiye kwallon kafa ya shiga harkar shigo da miyagun kwayoyi a Sifen.
Gwamnatin Indonesiya ta tanadi na’urar ATM mai zubo da shinkafa a kokarinta na tabbatar da talaka ya samu abinci yayinda kasar ke gwagwarmaya da annobar korona.
A watan Afirilu yayin farkon cutar a kasar, gwamnatin kasar Labanon ta bukaci kamfanin jiragen sama na gabas ta tsakiya da ya kwaso mata yan kasar ta da ke waje
Labaran Duniya
Samu kari