Labaran Duniya
Mun ji cewa Masanan Duniya sun sa ranar da maganin Coronavirus zai fito. Ana tunanin sai karshen shekarar 2021 za a iya samun maganin da zai warkar da COVID-19
Tun bayan barkewar annobar cutar Covid-19 a duniya ne masallatai manya suka daina sallara jam'i. Musulmai da yawa tare da gwamnatocin kasashen duniya sun dauka
Mutane 109 sun mutu a jumhuriyar Dominican bayan sun sha wani jiko da sunan maganin COVID-19. Da dama sun sha jikon wanda aka yi da rake, da sunan na hana cutar
A jiya ne Bola Tinubu ya yi magana game da kamuwa da COVID-19 bayan mutuwar Dogarinsa Tunde Latif wanda aka yi tunanin hawan jini da ciwon sukari su ka kashe sa
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da yin fatali da dokar hukuncin kisa a cikin dokokin hukunce hukuncen ta, amma ga wadanda suka aikata manyan laifuka yan kasa
Mun ji cewa Gwamnatin Sarkin Muhammad Salman ta sassauta dokar kulle da zaman gida a jihohin Kasar Saudi Arabiya daga makon gobe zuwa ranar 13 ga watan Mayu.
A Nambiya, wata Budurwa ta kafa tarihin rike Minista da ‘Yar Majalisa ta na shekara 20. An Emma Theofilus ‘ya shekara 20 a kan kujerar Ministan yada labarai.
Yayin da gwamnatocin kasashen duniya ke cigaba da yaki da yaduwar annobar Coronavirus a kasashen su, akwai wasu kasashe guda 15 da har yanzu cutar ba ta ratsa s
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana a ranar Laraba, 22 ga watan Afrilu, cewa annobar coronavirus na ta bazuwa a wasu yankunan Afrika da tsakiya da Turai.
Labaran Duniya
Samu kari