Labaran Duniya
Kakakin Kungiyar ECOWAS ya ce za su marawa takarar Ngozi Okonjo-Iweala a Kungiyar WTO. Hakan ya sa Najeriya ta na kara samun darewa a kan kujerar WTO a Duniya.
Tsohon shugaban ayyuka na hukumar NDDC, Injiniya Samuel Adjogbe ya sha da kyar bayan hari da wasu yan bindiga suka kai wa motarsa a yankin Ughelli, jihar Delta.
A cewar Jinping, kasar China a shirye take ta bawa kasashen nahiyar Afrika fifiko wajen rabon rigakafin cutar korona da zarar an kammala sarrafa shi. A cikin ja
A cikin wasikar da ya rubuta, Janar Moursal ya yi zargin cewa shugaba Deby ya watsar da tsofin abokan aikinsa sojoji da ke garin Guera a yankin kudu maso gabas
Mun ji Majalisar Dinkin Duniya za ta ba Najeriya gudumuwar $180m domin yaki da COVID-19. UN za kuma ta ba Mutanen da ke Arewa maso gabashin Najeriya tallafi.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Dr. Isa Ibrahim Ali-Pantami, ya bayyana dalilin da ya sa ya nemi Shugaban NCC ya zarce a ofis bayan ya yi shekaru 5
Jami’an Kwastam sun karbe dukiyar sama da Naira Biliyan 3 a Arewacin Najeriya. ‘Yan Kwastam sun yi wawan kamu a Katsina ne daga farkon shekarar nan zuwa yanzu.
A bara wani Ɗan Najeriya Adewale Adeyemo ya samu shiga, ya zama Shugaban gidauniyar Barack Obama. Matashin Ɗan Najeriyar ya taba aiki da Barack Obama a 2015.
Bayan samun karin masu cutar korona a lokacin da aka janye dokar kulle, kasar Saudiyya ta bayyana shirinta na dawo da dokar hana zirga-zirga a garin Jeddah.
Labaran Duniya
Samu kari